Taraba
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jahar Taraba ya sha alwashin gurfanar da gwamnan jahar, Ishaku Darius wanda ya kasance dan jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a gaban kotu idan har bai mika ragamar mulki ga m
Wasu manoma guda biyu sun gamu da ajalinsu a hannun miyagu yan bindiga dadi yayin da suke tsaka da aikace aikacen gona a cikin gonakansu a kauyen Dapye daga cikin karamar hukumar Wukari ta jahar Taraba.
Ke duniya, ina za ki damu ne? rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Taraba ta samu nasarar cafke wani matashi dan shekara 31 wanda take zarginsa da kashe wata budurwa, tare da kona gawarta a jahar.
Cutar zazzabin beraye, watau Lassa Fever ya yi sanadiyyar mutuwar mutane hudu a jahar Taraba tun bayan barkewar cutar a jahar, kamar yadda kwamishinan kiwon lafiya na jahar, Innocent Vakkai ya tabbatar.
Akalla mutane uku ne suka rasa ransu, tare da barnar makudan dukiya a yayin wani kazamar rikicin kabilanci daya barke tsakanin al’ummar Fulani da kabilun Tibabe a kauyen Pangari na karamar hukumar Bali na jahar Taraba.
Akalla mutum ne guda daya ne ya rasa ransa yayin da wasu gungun miyagu yan bindigan daji suka kai farmaki ga wata ayarin matafiya a jahar Taraba, inda suka tasa keyar mutane 10 da nufin garkuwa da su.
Wasu yan bindiga sun yi garkuwa da mutane biyar a karamar hukumar Gassol da ke jihar Taraba. Lamarin a cewar idon shaida ya faru a tsakanin Sabongida zuwa WuroJam a karamar hukumar Gassol da ke jihar Taraba a ranar Laraba.
Mahaifinsa, marigayi Khalifah Isyaku Rabiu, yana daya daga cikin manyan malamai da kuma 'yan kasuwa dake da masana'antu tun a shekarun 1970s da 1980s. Abdul Samad ne ya kafa kuma yake jagorantar rukunin kamfanonin BUA dake sarrafa
A makon da ya gabata ne Mai girma Darius Ishaku ya rabawa sababbin Kwamishinoninsa Ma’aikatu. Gwamnan na Taraba ya rantsar da Kwamishinonin ne kwanaki 200 da shigansa ofis.
Taraba
Samu kari