Taraba
Jami'an 'yan sanda a jihar Taraba sun kai samame tare da cafke wani gagarumin matsafi. Matsafin na amfani da sassan jikin mutane don cikar aikinsa. Bayan kwakule idon yarinya mai shekaru hudu a duniya ne asirinsa ya tonu.
Haka abin yake, duk wanda yasa hubbasa kuma ya rike gaskiya, sai Allah Ya shiga lamarinsa, kuma Ya taimakeshi. Wannan shi ne labarin wani bafulatani a jahar Taraba, Adamu Garba, kamar yadda shafin Northeast Reporters na kafar Face
Wani tsohon Jami’in Gwamnatin Taraba ya samu ‘yanci bayan kwanaki 5 da garkuwa da shi. Aminu Jika ya samu ‘yanci daga masu garkuwa da mutane ne bayan ya biya miliyan 20.
An kashe wasu masu sarautar gargajiya 2 a da na-hannun damansu, da wani mutumi sannan an tsere da kananan yara a cikin Yankin Karim Lamido a Taraba da ke Arewacin Najeriya.
Shugaba Buhari ya fara yunkurin soma aikin wutan Mambilla a 2020 inda aka ware Biliyan 2.6 na biyan kudin sallama da wasu ayyuka a Kwangilar Tiriliyan 2 na lantarkin Mambillan.
Kuma kowa ya san cewa wannan gwamnatin, tun kfarkon kafuwarta, na fitar da makudan biliyoyi da sunan kwangila. Abun bakin cikin shine bamu ga wadannan kwangiloli ba a ko ina, a cikin fadin jihar Taraba. A duba duk manyan hanyoyin
Yan bindiga a ranar Talata, 15 ga wata Oktoba, sun kai mamaya garin Malum, wani yanki na karamar hukumar Ardo-Kola da ke jihar Taraba sannan suka yi garkuwa da Reverend Solomon Jediel.
A jihar Taraba zagin Gwamna ya sa an kori Saurayi daga Jami’a. Jami’ar Jihar Taraba ta sallami Joseph Israel wanda ya fara karatu bana saboda yawan sukar Darius Ishaku da yake yi a Facebook.
Tarihi ya tabbatar da cewa, rikici a tsakanin kabilar Tibi da Jukun ya faro ne tun a shekarar 1959, kuma ya sake faruwa a shekarun 1980, 1990, da kuma na shekarar 2001 gabanin sake faruwarsa a bana.
Taraba
Samu kari