Taraba
Gwamnatin jahar Taraba ta sanar da kakaba dokar tabaci da ta hana shige da fice a garin Takum na jahar Taraba sakamakon rikicin kabilanci tsakanin kabilun Jikunawa da Tibabe,
Mutane hudu masu ta'adar garkuwa da mutane sun yi gamo da fushin hukumar tsaro yayin da jami'an 'yan sanda suka salwantar da rayukan su a karamar hukumar Bali ta jihar Taraba dake Arewa maso Gabashin Najeriya.
El-Sudi yayi wannan jawabin ne ranar Laraba a Jalingo a wata hira da yayi da manema labarai. Shugaban jam’iyyar ya bayyana mana cewa, gaba daya jagorancin jam’iyyar APC ta jihar Taraba na murna da zaben Sale kasancewarsa jigo a ci
Jiya Talata ne 9 ga watan Yuli, tsohuwar ministar harkokin mata, da cigaban al'umma, Hajiya Aisha Alhassan, ta ce tana jin ba ta da rabon hawa kujerar gwamnan jihar Taraba. Tsohuwar ministar da take magana akan shan kasar da ta..
Rikicin da ya kunno kai tsawon watanni uku da suka gabat ya ritsa da dubunnan manoma a yankunan Wukari, Donga, da kuma wasu sassa na yankunan karamar hukumae Takum kamar yadda manema labarai na jaridar Daily Trust suka bayyana.
Matan kauyen Kona da ke karamar hukumar Jalingo na jihar Taraba a ranar Talata, 18 ga watan Yuni sunyi zanga zanga akan hare-hare da kashe-kashen da yan bindiga suka yi kwanan nan a kauyensu.
Wasu matasa a garin Wukari, jihar Taraba sun far ma ofishin yan sanda a yankin sannan suka kubutar da wasu mutane uku da yan sanda suka kama kan laifin kera bindigogi.
An kasha mutane da dama sannan an kona gidaje a wani sabon rikici da ya barke a Jalingo, babbar birnin jihar Taraba. Yankunan da abun ya shafa harda Kasuwan Bera.
Solomon ya kara da cewa kafin matashin ya mutu, ya bayyana cewar ya ji wata kara daga kusurwar da ya ajiye gunkin a dakinsa tare da jin wata katuwar murya na cewa 'ina bukatar jinin da zan sha'. Majiyar ta kara da cewa tun da mata
Taraba
Samu kari