Taraba
Gwamnatin jihar Taraba ta sanar da cewa ta damke wata majinyaciya da ta tsere daga cibiyar killacewa ta jihar bayan an tabbatar tana dauke da cutar coronavirus.
Wata guguwa mai karfin gaske ta yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu, tare da lalata akalla gidaje guda 500 yayin da ta mamaye wasu garuruwa 5 a karamar hukumar Ga
Yara biyu be suka rasu sakamakon dandazon jama'a da suka cika kasauwar Jalingo don siyayya. Kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito, jama'ar sun fara tureren
Hakan na kunshe ne a cikin wata takarda da aka aikawa manema labarai ranar Laraba. Takardar na dauke da sa hannun Injiniya Haruna Manu, mataimakin gwamnan jihar
Manyan jami’an gwamnati daga jihohin Benue da Taraba a ranar Talata, 14 ga watan Afrilu sun isa jahar Nasarawa domin tattaunawa a kan rashin tsaro a yankin.
Wani sabon rikicin kabilanci ya barke a jahar Taraba tsakanin kabilun Shomo da Jole dake karamar hukumar Lau ta jahar, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da
Rahotanni sun bayyana harin farko dai ya faru ne a lokacin da yan kabilun Jukun suka far ma kauyen Jootar, yayin da su kuma mayakan kabilar Tibi daga garin Tong
A yanzu haka ana cikin zaman dar dari a garin Wukari na jahar Taraba sakamakon wani sabon rikici daya kaure tsakanin mayakan kabilun Tibi da mayakan kabilun Juk
Ya ce gwamntin jihar ta raba sinadarin tsaftace hannu da sauran kayan kare kai ga cibiyoyin duba lafiya da asibitocin da ke jihar. Mista Vakkai ya yi kira ga ma
Taraba
Samu kari