Taraba
Mutane uku sun mutu sannan kuma an kone gidaje masu yawan gaske sakamakon sabon rikici da ya barke tsakanin kabilar Tiv da Jukun a garin Dananacha, dake cikin..
Jami'an yan sanda a jihar Taraba sun cafke wani tsohon najadu da ya saci yarinya yar shekara 11 inda yake lalata da ita da kuma bayar da ita haya ga wasu mazan.
Mahara da ake zargi ‘yan daban daji ne, sun kashe wani mutun a harin da suka kai kan al’ummar Kona, wani kauye da ke wajen Jalingo, babban birnin jihar Taraba.
Gwamnan Taraba ya maida wadanda ba Kiristoci ba ‘Yar bowa a Jihar. Kungiyar MURIC ta bukaci gwamnan ya rika tafiya da Musulmai da sauran kabilun da ke jihar.
Gwamnan Ishaku Darius na jihar Taraba ya sallami Alhaji Hassan Mijinyawa, babban sakataren yada labaransa. Ya sallamesa be a ranar Asabar inda ya maye gurbinsa.
Ya zuwa ranar Talatar, an sallami mutane 13,792 daga cibiyoyin killacewa da ke fadin kasa bayan an tabbatar da cewa sun warke sarai. Kazalika, cutar ta hallaka
Cutar korona ta halaka shugaban kungiyar kwadago na Najeriya reshen jihar Taraba, a iya Talata, 14 ga watan Yuli, a cibiyar killace masu korona da ke Jalingo.
‘Yan bindiga a Taraba sun yi garkuwa da wasu yan kasuwa uku da wasu ýan achaba biyu a hanyarsu na zuwa cin kasuwa a hanyar Dananacha-Borno-Kurukuru da ke jihar.
Kakakin rundunar 'yan sandar ya sake bayyana cewa gungun wasu 'yan bindiga sun sace babban limamin masallacin ofishin rundunar 'yan sanda, Mustapha Badamasi, ja
Taraba
Samu kari