Taraba
'Yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban wata karamar hukuma a jihar Taraba. Daga bisani kuma 'yan bindigan sun bayyana cewa sun kashe shugaban karamar hukumar.
Yan bindigan da suka yi garkuwa da Bashir Muhammed, wani dan majalisa a majalisar dokokin jihar Taraba, sun bukaci a biya naira miliyan 150 kafin su sake shi.
'Yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa ne sun yi sace dan majalisar Jihar Taraba, Bashir Mohammed. An sace Mohammed wanda ke wakiltar mazabar Nguroje a
Za ku ji yadda aka nemi wani Ma’aikaci daga China, an rasa a Kauyen Taraba. ‘Yan bindiga sun yi awon-gaba da mutumin kasar China ne tare da direban motarsa.
Wasu dubban matasa a garin Jalingo, babbar birnin jihar Taraba, sun kai farmaki cibiyar killace masu cutar korona ta jihar, sannan suka wawure duk kayan wajen.
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, ya sha alwashin cewa babu wanda cutar korona za ta kashe a jiharsa, cewa gwamnatinsa ta dauki matakan da suka dace a kai.
Wani mummunan al'amari ya cika da yan gida daya su uku bayan tsawa ta fado masu, su dukka sun mutu yayinda mahaifiyasu ta kone a sassan jikinta a jihar Taraba.
Kafin a kashe shi ranar Talata, an taba saka ladan miliyan N10 a kan duk wanda zai bayar da wata gudunmawa da zata kai ga kama Gana, wanda ya addabi jihohin Ben
Wasu mutane da ake zargin barayi ne sun sace wata matar aure a kauyen Namne dake cikin karamar hukumar Gassol dake jihar Taraba a ranar Asabar, kwanaki hudu...
Taraba
Samu kari