Taraba
Sarkin Muri, Alhaji Abbas Njidda Tafida ya umurci mutanen masarautarsa su yi fito-na-fito da masu garkuwa da mutane da yan bindiga a maimakon su rika tserewa id
Jalingo, babban birnin jihar Taraba, ya cika tankam a ranar Litinin sakamakon birni Hajiya AIsha Jummai Alhassan, tsohuwar ministan harkokin mata da walwalar.
Wata gobara data Ɓarke a ƙauyen Bandawa dake ƙaramar hukumar Karim-Lamiɗo jihar Taraba, ta laƙume gidaje 100 tare da yin sanadiyyar mutuwar wasu mutum biyu.
'Yan bindiga sun sheke dan sanda dogarin da ke tare da shugaban karamar hukumar Takum a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun budewa motar shugaban karamar hukumar wu
Wasu yan bindiga a ranar Laraba, 10 ga watan Fabrairu sun kai farmaki tashar bincike na yan sanda da ke karamar hukumar Takum, jihar Taraba, sun kashe jami'i 1.
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne a ranar Talata, 9 ga watan Fabarairu sun yi garkuwa da hadimin mataimakin gwamnan jihar Taraba, Alhaji Bala Baba.
Hadakar 'yan sanda da sojoji a jihohin Taraba da Benue sun samu nasarar kwato wasu daga cikin matasan da aka sace a kan hanyar Wukari zuwa Takum ranar Laraba.
Miyagun ‘Yan bindigan da su ka sace mutane a Jihar Taraba sun yi masu kudi, sun ce sai an biya Miliyan 52 za a fito da Matasan da aka sace a hanyar zuwa biki.
An sace wasu abokan ango akan hanyarsu ta dawo daga daurin auren abokinsu a jihar Taraba. 'Yan bindigar da suka sace su har yanzu dai basu kira ba iyalansu ba.
Taraba
Samu kari