Taraba
Mun gano yadda aka gano yara 72 a hannun wani Mai saida kananan yara a Taraba. An yi ram da mai cinikin kananan yaran ne a Garin Donga a cikin jihar Taraba.
Rundunar 'yan sandan jihar Taraba ta kashe wasu fitinannun 'yan bindiga takwas da suka dade suna gallabar yankin kuma ake ta nema tun watannin da suka gabata.
Mataimakin gwamnan jihar Taraba, Haruna Manu ya ce babu wanda ya rasa ransa sakamakon annobar Coronavirus a jihar kuma duk wanda ya kamu da cutar ya warke.
Matasan sun lalata dukkan takardu da sauran kayan aikin kotun tare da yin awon gaba da 'yan kudaden da aka ci tarar direbobi. Wani shaidar gani da ido ya sanar
Gwamnatin jahar Taraba a karkashin jagorancin Gwamna Darius Ishaku ta sake tafka wani babbar rashi biyo bayan mutuwar kwamishinan jahar mai suna Naphtali Kefas.
Wani sabon kazamin rikicin kabilanci ya barke tsakanin kabilar Tibi da kabilar Ichen a karamar hukumar Donga ta jahar Taraba a ranar Talata, 5 ga watan Mayu.
Gwamnatin jihar Taraba ta sanar da cewa ta damke wata majinyaciya da ta tsere daga cibiyar killacewa ta jihar bayan an tabbatar tana dauke da cutar coronavirus.
Wata guguwa mai karfin gaske ta yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu, tare da lalata akalla gidaje guda 500 yayin da ta mamaye wasu garuruwa 5 a karamar hukumar Ga
Yara biyu be suka rasu sakamakon dandazon jama'a da suka cika kasauwar Jalingo don siyayya. Kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito, jama'ar sun fara tureren
Taraba
Samu kari