Taraba
Cutar korona ta halaka shugaban kungiyar kwadago na Najeriya reshen jihar Taraba, a iya Talata, 14 ga watan Yuli, a cibiyar killace masu korona da ke Jalingo.
‘Yan bindiga a Taraba sun yi garkuwa da wasu yan kasuwa uku da wasu ýan achaba biyu a hanyarsu na zuwa cin kasuwa a hanyar Dananacha-Borno-Kurukuru da ke jihar.
Kakakin rundunar 'yan sandar ya sake bayyana cewa gungun wasu 'yan bindiga sun sace babban limamin masallacin ofishin rundunar 'yan sanda, Mustapha Badamasi, ja
Labari da muke samu a yanzu ya nuna cewa wasu batagarin ‘yan bindiga sun yi garkuwa da babban limamin ‘yan sandan jihar Taraba, Mallam Mustapha Nuhu a jiya.
A yayin da ya rage saura sa'o'i 24 a fara kada kuri'a a zaben kananan hukumomin jihar Taraba, wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan kungiyar tsageranci
Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa 'yan bijilanti ne suka fara kama wani mai suna Umar Isa yana lalata da wani karamin yaro mai shekaru 10 a wani kango a Jalin
Hakimin kauyen Bagoni da limamin garin duk sun mutu sakamakon hari tsakar dare da 'yan tawaye suka kai musu a jihar Taraba. Wasu mutum uku sun rasu a harin.
Fiye da tsawon awa daya kenan, mazauna birnin Jalingo a jihar Taraba sun yi ta kokarin kubutar da wani ma'aikacin soja daga yunkurin kashe kansa da tsakar rana.
Minista ya maida shari’ar Hamisu Bala Wadume hannunsa. Tun farkon bana ake shari’ar Wadume. A karhse yanzu ta koma karkashin ofishin Ministan shari’ar Tarayya.
Taraba
Samu kari