Taraba
'Yan bindiga sun sheke dan sanda dogarin da ke tare da shugaban karamar hukumar Takum a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun budewa motar shugaban karamar hukumar wu
Wasu yan bindiga a ranar Laraba, 10 ga watan Fabrairu sun kai farmaki tashar bincike na yan sanda da ke karamar hukumar Takum, jihar Taraba, sun kashe jami'i 1.
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne a ranar Talata, 9 ga watan Fabarairu sun yi garkuwa da hadimin mataimakin gwamnan jihar Taraba, Alhaji Bala Baba.
Hadakar 'yan sanda da sojoji a jihohin Taraba da Benue sun samu nasarar kwato wasu daga cikin matasan da aka sace a kan hanyar Wukari zuwa Takum ranar Laraba.
Miyagun ‘Yan bindigan da su ka sace mutane a Jihar Taraba sun yi masu kudi, sun ce sai an biya Miliyan 52 za a fito da Matasan da aka sace a hanyar zuwa biki.
An sace wasu abokan ango akan hanyarsu ta dawo daga daurin auren abokinsu a jihar Taraba. 'Yan bindigar da suka sace su har yanzu dai basu kira ba iyalansu ba.
'Yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban wata karamar hukuma a jihar Taraba. Daga bisani kuma 'yan bindigan sun bayyana cewa sun kashe shugaban karamar hukumar.
Yan bindigan da suka yi garkuwa da Bashir Muhammed, wani dan majalisa a majalisar dokokin jihar Taraba, sun bukaci a biya naira miliyan 150 kafin su sake shi.
'Yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa ne sun yi sace dan majalisar Jihar Taraba, Bashir Mohammed. An sace Mohammed wanda ke wakiltar mazabar Nguroje a
Taraba
Samu kari