Sule Lamido

Sule Lamido yayi kaca-kaca da Gwamnatin Shugaba Buhari
Sule Lamido yayi kaca-kaca da Gwamnatin Shugaba Buhari
Siyasa
daga  Muhammad Malumfashi

Tsohon Gwamnan Jigawa Alhaji Sule Lamido ya caccaki Gwamnatin APC ta Shugaba Muhammadu Buhari inda yace za su sha kasa hannun PDP a zabe mai zuwa. Tsohon Gwamnan na Jigawa yace rashin man fetur ya hana Tinubu zuwa wajen taron.