Sule Lamido
Tsohon Gwamnan Jigawa Alhaji Sule Lamido ya caccaki Gwamnatin APC ta Shugaba Muhammadu Buhari inda yace za su sha kasa hannun PDP a zabe mai zuwa. Tsohon Gwamnan na Jigawa yace rashin man fetur ya hana Tinubu zuwa wajen taron.
Da yammacin ranar Laraba 2 ga watan Agusta ne gawar yarinyar tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido tai so filin sauka da tashin jirage na garin Dutse.
A yau ne an kama tsohon gwamnan jihar Jigawa mai suna Sule Lamido a garin Dutse domin yayi maganar barazana zuwa ga gwamnatin tarayya kan wasu al'amurorin.
Hukumar yaki da almundahana da yi ma tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido gaban ƙuliya
Jami’an yan sandan jihar Jigawa sun tsare magoya bayan gwamna Sule Lamido guda 148 a jihar jigawa yayinda suka shirya wani taro domin girmama tsohon gwamnan
Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma ƙusa a jam'iyyar hamayya Ta Najeriya, PDP, Alhaji Sule Lamido ya ce 'yan Najeriya suna ji a jikinsu salon mulkin gwamnatin M...
Sule Lamido
Samu kari