Sule Lamido ya maganta kan Buhari

Sule Lamido ya maganta kan Buhari

Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma ƙusa a jam'iyyar hamayya Ta Najeriya, PDP, Alhaji Sule Lamido ya ce 'yan Najeriya suna ji a jikinsu salon mulkin gwamnatin Muhammadu Buhari.

A cewar sa, rikicin da ke addabar jamiyyar su ta PDP, ba wai kawai abin da ya shafe su ba ne domin a cewarsa ko ba komai 'yan Najeriya, a yanzu, suna ji a jikinsu, fiye da lokacin da PDP ke mulki.

Tsohon gwamnan na Jigawa ya yi kalaman ne a tattaunawarsu da wakilinmu a Kano Mukhtari Adamu Bawa, ku saurari yadda ta kasance.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng

Tags: