Jihar Sokoto
Harin da aka kai ranar Asabar din da ta gabata wanda yayi sanadiyyar mutuwar mutum 25 a wasu kauyuka na karamar hukumar Rabah dake jihar Sokoto ya bar baya da kura.
Bayan ya samu mafi yawan kuri’u, Hon. Amin Achida (APC/Wurno) ya zama sabon kakakin majalisar dokokin jihar Sokoto a ranar Talata, 11 ga waan Yuni, a taron rantsar da majalisar dokokin na tara.
Gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Aminu Waziri tambuwal ya nada Ubandoman Sokoto, Hon. Saidu Umar a matsayin babban Sakataren gwamnatin jihar. Umar ya kasance tsohon kawmishinan kudi na jihar.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito dalibai da dama na makarantar allon dake unguwar Arkilla a cikin garin Sakkwato sun tabbatar da cewa malaminsu mai suna Murtala Muade ya sha yi musu fyade, haka zalika sun ce yana bayar da hayarsu ga ya
Majiyar Legit.ng ta ruwaito gwamnan jahar Maradi ta kasar Nijar, Zikiri Umar ne ya bayyana haka yayin wata tattaunawa da yake a gidan talabijin na kasar Nijar, inda yace yan gudun hijiran sun shiga Nijar ne sakamakon matsalar tsar
Mazauna birnin Sokoto da dama sun samu saukin yanayi sosai a ranar Litinin bayan ruwan damuna na farko ya sauka a yankin. An fara ruwan saman ne 6pm da yan mintuna kuma an kwashe kusan sa’a guda ruwan na zuba kamar da bakin kwarya
Jiya ne aka sake hallaka dinbin Bayin Allah a cikin Najeriya inda ‘Yan bindiga su ka kashe mutane a cikin Jihar Sokoto. Jama’a sun sheka cikin Kasar Nijar bayan an budawa Kauyuka wuta a wannan mugun ta’adi.
Da yammacin jiya Talata ne wasu 'yan bindiga suka kai hari karamar hukumar Mulkin (Gudu) dake cikin jihar Sokoto, inda suka yiwa Sarkin garin yankan rago, bayan sun gama harbin kan mai uwa da wabi a cikin garin...
Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar Sojan kasa, Kanal Sagir Musa ne ya bayyana haka a ranar Lahadi, 5 ga watan Mayu cikin wata sanarwa daya fitar, inda ya zayyano jahohin da dokar ta shafa kamar haka; Kano, Katsina, Kebbi, Zamfa
Jihar Sokoto
Samu kari