Jihar Sokoto
"Bayan na tuntubi iyayena, dattijai, abokai, masoya da magoya baya, ina mai sanar da janyewa daga takarar da nake yi, na janye ne bisa radin kaina, ba tare da fuskantar takura ko barazana ba," a cewarsa. Sannan ya kara da cewa
Malam Ahmad Muhammad, wani mazaunin garin Sakkwato mai shekaru 71 a rayuwa ya yi kyakkyawar karshe bayan ya rasu yayin da ake tsaka da gudanar da Sallar Juma’a a babban masallacin Sultan Bello dake jahar Sakkwato.
Kwamishinan Yansandan jahar Sakkwato, Ibrahim Sani Kaoje ya bayyana yadda wasu gungun barayin shanu suka yi ma jami’an Yansanda tayin kudi N700,000 a matsayin cin hanci domin su basu daman tserewa.
Wani ‘Danuwan Sultan ya sha kashi a zaben da aka yi a Jihar Sokoto makon jiya. ‘Dan gidan Sarkin Musulmin, Bala Abubakar ya rasa kujerarsa a hannun PDP mai rike da jihar.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bayyana 'yan takarar jam'iyyar PDP a zaben maye gurbin da aka yi a ranar Asabar a matsayin wadanda suka lashe kujerun Sokoto ta arewa/Sokoto ta Kudu da kuma Isa/Sabon-Birni na majalisar taray
Zaben maye gurbi na 'yan majalisu a Sokoto na tafiya yadda ya kamata tare da massu kada kuri'u da suka fito da yawansu a kananan hukumomin Sokoto ta kudu da Sokoto ta arewa a jihar. Kamfanin dillancin labaran Najeriya ya ruwaito c
Wani ‘Dan APC da Magoya bayansa sun kwarewa jam’iyya baya. ‘Dan takarar APC ya tsere ya dawo PDP a Jihar Sokoto ana dafe da zaben majalisar Binji.
A ranar Alhamis data gabata ne kotun koli ta tsayar da ranar Litinin, 20 ga watan Janairu, domin yanke hukunci a kan karar kalubalantar kujerun gwamnonin jihohin Kano da Sokoto. A ranar Laraba ne kotun kolin mai alkalai 7 a karkas
Wasu Masoyan Gwamna Aminu Tambuwal da Abdullahi Ganduje sun dage da addu’a kafin zaman kotu a makon nan, inda su ka hakikance cewa har a kotun koli, su za su sake samun nasara.
Jihar Sokoto
Samu kari