Jihar Sokoto
Majiyar Legit.ng ta ruwaito gwamnan jahar Maradi ta kasar Nijar, Zikiri Umar ne ya bayyana haka yayin wata tattaunawa da yake a gidan talabijin na kasar Nijar, inda yace yan gudun hijiran sun shiga Nijar ne sakamakon matsalar tsar
Mazauna birnin Sokoto da dama sun samu saukin yanayi sosai a ranar Litinin bayan ruwan damuna na farko ya sauka a yankin. An fara ruwan saman ne 6pm da yan mintuna kuma an kwashe kusan sa’a guda ruwan na zuba kamar da bakin kwarya
Jiya ne aka sake hallaka dinbin Bayin Allah a cikin Najeriya inda ‘Yan bindiga su ka kashe mutane a cikin Jihar Sokoto. Jama’a sun sheka cikin Kasar Nijar bayan an budawa Kauyuka wuta a wannan mugun ta’adi.
Da yammacin jiya Talata ne wasu 'yan bindiga suka kai hari karamar hukumar Mulkin (Gudu) dake cikin jihar Sokoto, inda suka yiwa Sarkin garin yankan rago, bayan sun gama harbin kan mai uwa da wabi a cikin garin...
Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar Sojan kasa, Kanal Sagir Musa ne ya bayyana haka a ranar Lahadi, 5 ga watan Mayu cikin wata sanarwa daya fitar, inda ya zayyano jahohin da dokar ta shafa kamar haka; Kano, Katsina, Kebbi, Zamfa
Da sanadin kafar watsa labarai ta jaridar Daily Trust mun samu rahoton cewa, asibitin koyarwa na jami'ar Danfodiyo da ke jihar Sakkwato wato birnin Shehu, cikin arziki na nasibi ya fara gudanar da tiyatar zuciya.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Sirridawa yayi ma talakawa wannan kabakin alheri ne a ranar Litinin, 22 ga watan Afrilu a gidansa dake cikin garin Sakkwato, inda yace yayi hakan ne kamar yadda ya saba tallafawa tare da taimaka ma gaji
Majiyar Legit.ng ya ruwaito wannan lamari ya faru ne a ranar Talata 16 ga watan Afrilu, inda yan bindigan suka far ma kauyukan Garuwan Surbudu, Tsulluwa da kuma Sabon gari dake cikin karamar hukumar Isa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito shugaban sashin zagaye na hukumar DPR, Muhammad Makera ne ya sanar da haka a ranar Talata yayin da yake yawon rangadin gidajen mai dake cikin birnin Sakkwato.
Jihar Sokoto
Samu kari