Jihar Sokoto
An samu matafiya hudu daga cikin 11 da yan sandan jihar Oyo suka kama a hanyarsu ta zuwa Akure daga jihar Sokoto a karshen mako dauke da cutar coronavirus.
Rahoton NBS ya nuna cewa kaso 40.1 na jimillar 'yan Najeriya su na fama da talauci. Hakan na nufin cewa fiye da 'yan Najeriya miliyan 82.9 talakawa ne a sikelin
Sannan ya cigaba da cewa, mutumin ya gudu don a kar a kai shi cibiyar killacewa bayan an dauki jininsa zuwa dakin gwaji a ranar 25 ga watan Afrilu. Ya ce mutumi
A ranar 19 ga watan Afrilu ne jahar Sakkwato ta fara samun bullar cutar Coronavirus, a ranar 23 ga wata kuma aka samu mutum na biyu, a cikin kwanaki 10, har ta
Wani mai magana da yawun masu kaurar ya bayyana cewa a yanzu 'yan fashin ne ke iko da kauyuka guda tara da ke karamar Hukumar Sabon Birni Gobir na jahar Sokoto.
Shugaban kungiyar likitocin Najeriya, NMA, reshen jahar Sakkwato, Dakta Sani Abubakar ya sanar da kamuwarsa da annobar Coronavirus kamar yadda sakamakon gwaji y
Rundunar taimakon gaggawa ta jihar Sokoto a kan cutar coronavirus, ta ce mutane 170 ne ake kan bincika a jihar. Shugaban kungiyar, Dr. Ali Inname ya sanar da wa
A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar 'yan sandan Najeriya na kasa, Frank Mba, ya fitar a ranar Talata, ya ce Fatima ta na safara tare da boyewa 'yan ta'adda
Gwamnatin Sokoto ta gano mutane 29 da suka dawo jahar daga kasashen waje da wasu yankunan kasar a kokarin da ake na hana yaduwar cutar Coronavirus a jahar.
Jihar Sokoto
Samu kari