Jihar Sokoto
Tsohon gwamnan jahar Sakkwato, Sanata Alu Magatakarda Wammako ya kammala shirye shiryen gina wata katafaren jami’a mai zaman kanta a jahar Sakkwato
Kamfanin dillancin labarai na kasa ya ruwaito cewa, a ranar Asabar da ta gabata, jirage kimanin 17 dauke da manyan baki sun sauka a filin jirgin saman kasa-da-kasa na Sultan Abubakar III da ke jihar Sakkwato.
Mun ji cewa Gwamna Aminu Waziri Tambuwal ya nemi mutane su yi addu’ar zaman lafiya a Najeriya. Gwamnan ya kuma yi wa mutanensa alkawari a sakon barka da sallah da ya fitar.
Wata matashiya yar Najeriya ta kafa tarihi kwanan nan yayinda ta zama shugabar kungiyar dalibai ta farko mace a wani makarantar jami’a da ke yankin arewacin kasar.
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga dauke da makamai sun tashi garuruwa sama da 70 a jihar Sokoto, yayin da suka kashe mutane da dama tare da sace tarin dukiya da suka hada da dabbobi.
A ranar Juma'a 26 ga watan Yulin, birnin Shehu wato jihar Sakkwato, ya tumbatsa da manyan kasar nan a wajen halartar daurin auren dan wakilin shiyyar Kano ta Arewa a zauren majalisar dattawa, Sanata Kabiru Gaya.
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga sun kai farmaki a wasu kauyuka da ke karkashin karamar hukumar Goronyo ta jihar Sokoto, inda suka kashe mutane 29.
Rahotanni sun kawo cewa wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kashe sama da mutane 20 a kauyen Dan Tatsako da ke karamar hukumar Goronyo na jihar Sokoto.
Mun samu labari cewa kotun zabe ta yi waje da shari’ar ‘Dan takarar PDP a Sokoto. ‘Dan takarar PDP na Mazabar Wurno ya fitar da kararsa daga Kotu wanda ya sa a ka kotu ta biya sa kudi.
Jihar Sokoto
Samu kari