Jihar Sokoto
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bayyana 'yan takarar jam'iyyar PDP a zaben maye gurbin da aka yi a ranar Asabar a matsayin wadanda suka lashe kujerun Sokoto ta arewa/Sokoto ta Kudu da kuma Isa/Sabon-Birni na majalisar taray
Zaben maye gurbi na 'yan majalisu a Sokoto na tafiya yadda ya kamata tare da massu kada kuri'u da suka fito da yawansu a kananan hukumomin Sokoto ta kudu da Sokoto ta arewa a jihar. Kamfanin dillancin labaran Najeriya ya ruwaito c
Wani ‘Dan APC da Magoya bayansa sun kwarewa jam’iyya baya. ‘Dan takarar APC ya tsere ya dawo PDP a Jihar Sokoto ana dafe da zaben majalisar Binji.
A ranar Alhamis data gabata ne kotun koli ta tsayar da ranar Litinin, 20 ga watan Janairu, domin yanke hukunci a kan karar kalubalantar kujerun gwamnonin jihohin Kano da Sokoto. A ranar Laraba ne kotun kolin mai alkalai 7 a karkas
Wasu Masoyan Gwamna Aminu Tambuwal da Abdullahi Ganduje sun dage da addu’a kafin zaman kotu a makon nan, inda su ka hakikance cewa har a kotun koli, su za su sake samun nasara.
Malaman addinin Isalama na jihar Sokoto sun hada salla ta musamman don neman taimakon Allah a hukuncin da kotun koli zata yanke a kan nasarar Aminu Tambuwal da ake kalubalanta a jihar. Idan zamu tuna, kotun kolin ta saka ranar 20
Hukumar kashe gobara ta jihar Sokoto ta tabbatar da barkewar gobara a tsohuwar kasuwa da ke Sokoto wacce ta kona shaguna 20. Lamarin ya fara ne da misalin karfe 11:00 na daren ranar Litinin sannan ya ci gaba har zuwa karfe 2:00.
Bayan al'amura sun dan lafa kuma ya koma kan kujerarsa ya zauna, Jastis Muhammad ya gaggauta sanar da cewa an dakatar da sauraro da kuma yanke hukunci a kan kararrakin zabe saboda rashin lafiyar da ta fada wa daya daga cikin alkal
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal a ranar Juma’a, 10 ga watan Janairu ya yi umurnin fara biyan ma’aikata karancin albashi na 30,000 wanda aka aiwatar a jihar.
Jihar Sokoto
Samu kari