Jihar Sokoto
Mazauna kauyen sun bayyana cewa 'yan bindigar sun dira kauyen da misalin karfe 2:00 na safe tare da yin awon gaba da darekta a ma'aikatar lafiya ta jihar Zamfar
Mai alfarma Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar III, a ranar Asabar ya nada sabbin hakaimai 15 a Jihar Sokoto. An nada su ne bayan rasuwar tsaffin hakiman a jihar.
Atiku Abubakar ya riga Shugaba Buhari yi wa Sanata Aliyu M. Wammako ta’aziyyar ‘Diyarsa. Buhari ya aikawa Sanata Wammako ta’aziyyar rasuwa ne a ranar Lahadi.
Hukumar Hisbah ta jihar SOkoto ta cafke wani mutum mai shekaru 33 uku a karamar hukumar Wamakko a kan zarginsa da take da damfarar dan sanda da wasu mutum 14.
Kazalika, ya mika sakon babban sifeton rundunar 'yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu, zuwa Firaminita Rafindi a kan bukatar tsohe dukkan hanyoyin da ake amfani
Mutane biyar suka rasa rayukansu sakamakon ambaliyar ruwa da ta debe dubban gidaje da gonakai a karamar hukumar Goronyo da ke jihar Sokoto, Daily Trust tace.
Wasu jama'a da ake zargin 'yan bindiga ne sun yi garkuwa da sabuwar amarya tare da wata mai jego a kauyen Sutti da ke karamar hukumar Tangaza ta jihar Sokoto.
Ƴan sanda jihar Sokoto sun ceto wani mutum mai shekaru 45, Salisu Muhd da kawunsa ya ɗaure shi a gida tsawon shekaru 15 a Gidan Madi a ƙaramar hukumar Tangaza.
Wani mai aikin leburanci ya shiga hannun hukumar yaki da safarar mutane ta kasa (NAPTIP) bisa zargin aikata luwadi da wasu kananan yara su 12 a jihar Sokoto.
Jihar Sokoto
Samu kari