Siyasar Najeriya

Gwamna Ganduje ya yabawa tsohuwar gwamnatin Kwankwaso
Gwamna Ganduje ya yabawa tsohuwar gwamnatin Kwankwaso
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Rahotanni da sanadin jaridar Daily Trust sun bayyana cewa, gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya yabawa tsohuwar gwamnatin jihar sa karkashin jagorancin Dakta Rabi'u Musa Kwankwaso da cewar ko shakka ba bu ya kawo ci gaba.