Siyasar Najeriya
Yau, Talata, 29 ga watan Mayu, 2018 aka yi murnar ranar tunawa da dawowa mulkin dimokradiyya a Najeriya. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gabatar da jawabi mai tsawo ga mutanen Najeriya. Ga wasu muhimman abubuwa 7 daga cikin jawa
A jiya ne shugaban kwamitin kula da al'amuran hukumar 'yan sanda na majalisar dattawa, Sanata Abu Ibrahim (APC katsina), yace shugaban kasa Muhammadu Buhari zai lashe zaben 2019 koda akwai, ko babu 'yan sabuwar jam'iyyar nPDP...
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito shirye shirye sun fara kankama na ganin tsohon mataimaki Atiku Abubakar ya kai labari a zaben shekarar 2019, inda zuwa yanzu har ya nada wani tsohon gwamna a matsayin jagoran yakin neman zabensa.
Tsohon shugaba tsagerun Neja Delta na Phase II, wanda suka amfana da shirin Amnesty na shugaban kasa, 'Janar' Emma Lawson da lashi takobin tabbatar da cewa shugaba Buhari ya yi nasara a yankin a zaben 2019. Lawson ya ci alwashin k
Jaridar ta kuma ruwaito cewa, baya ga kujerar shugaban kasa, 'yan majalisun matan su na kuma bukatar shugaba Buhari ya zartar da doka ta cewar kowace jiha za ta sanya mace guda a kujerar majalisar dattawa cikin jerin sanatocin ta.
Jam'iyyar APC mai mulkin kasa ta yi bayyanin dalilin da ya sa ta canja ranar da za'a gudanar da taron gangamin kasa na shekara-shekara da aka saba yi daga ranar 2 ga watan Yuni zuwa 23 ga watan. A baya, jam'iyyar ta tsayar da rana
An garkame Jonah Jang bisa zarginsa da aika laifuka 12 masu alaka da rashawa da karkatar da kudi N6.3 biliyan a lokacin da ya ke gwamnan jihar Filato. Sai dai a yau, an bayar da belin Jang bayan kotu ta bukaci ya gabatar da mutane
A ranar 29 ga watan Mayu, 1999, Obasanjo ya nada Mista Smith a matsayin shugaban rundunar ‘yan sanda na kasa (IGP) kafin daga baya yak ore shi a ranar 1 ga watan Fabrairu na shekarar 2002, bayan jami’an ‘yan sanda sun tsunduma yaj
Babban kotun da ke garin Filato ta bayar da belin tsohon gwaman jihar Sanata Jonah Jang. Mai sharia'a Justice D.D Longi ne ya bayar de belin Sanata Jang tare da Yakubu Pam wadanda ake tuhuma da laifukan masu alaka da rashawa. Kotu
Siyasar Najeriya
Samu kari