Siyasar Najeriya
Shugaba Buhari dai ya caccaki tsohon shugaban kasar ne dangane da Dalar Amurka Biliyan 16 da ya batar wajen aikace-aikacen wutar lantarki yayin gudanar da gwamnatin sa ba tare da 'yan Najeriya sun ribaci wani kaso na aikin ba.
A shekarar 2008, majalisar wakilai ta bayyana cewa $16 biliyan da gwamnatin Obasanjo ta kashe wajen ayyukan samar da wutan lantarki a matsayin babban asarar kuma ta ce rashin tsara kasafin kudi mai kyau da sa ido a kan aikin ne ya
Alhaji Kawu Baraje, shugaban mambobin jam’iyyar PDP da suka canja sheka zuwa APC kafin zaben 2015, y ace ba zasu fice daga jam’iyyar APC ba kamar yadda rahotanni ke bayyanawa ba. Ya bayyana haka ne yau, Litinin, ga manema labarai
Da yawa daga cikin jiga-jigan ‘ya’yan jam’iyyar PDP da shugabannin ta sun nuna amanna da wannan zabi tare da bayyana cewar zasu iya sadaukar da PDP domin samun galaba a kan jam’iyyar APC a zaben 2019. Wani jigo cikin jam’iyyar
Bangaren na jam'iyyar APC suna taron ne a dakin taro na BTO Hall da ke Illesa road lami-lafiya sai kwatsam wasu da ake kyautata zaton 'yan barandan siyasa ne da suka shigo dakin taron dauke da miyagun makamai kamar bindigogi, adda
Tsohon shugaban rikon kwarya na jam'iyyar PDP, Sanata Ahmed Mohammed Makarfi ya shawarci tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya dena raba kawunnan jam'iyoyin adawa saboda hakan zai bawa jam'iyyar APC daman zarcewa kan mulki ne.
Jaridar NAIJ.com ta fahimci cewa, Marigayi Ababe ya rike muhimman mukamai da dama a kasar nan da suka hadar da; shugaba na jami'ar Najeriya ta Nsukka, Jami'ar Calabar ta jihar Cross River da kuma Jami'ar Benin dake jihar Edo.
Hukumar zabe mai zaman kanta na jihar Kaduna (KADSIECOM) ta fitar da sakamakon zabukanan kananan hukumomi da aka gudanar ranar Asabar da ta gabata a jihar inda jam'iyya mai mulki ta APC ta yi nasara a kananan hukumomi 14, cikin 18
Wasu jiga-jigan jam'iyya mai mulki ta APC sunyi fatali da tsintsiya a jihar Jigawa, sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar ne a ranar Alhamis 17 ga watan Mayu inda suka ce za su koma jam'iyyar SDP. Wadanda suka sauya shekan sun had
Siyasar Najeriya
Samu kari