Siyasar Najeriya
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyark NDC ta fara shirye-shiryen shiga harkokin siyasar zaɓen 2027 yayin da ta mika tikitin takarar shugaban ƙasa ga shiyyar Kudu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya nuna kwarin gwiwar cewa jam'iyyarsa ta PDP za ta samar da shugaban kasa a 2027. Makinde ya bukaci hadin kai a jam'iyyar.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyar ADC sun musanta jita-jitar da ake yadawa cewa sun fara duba yiwuwar komawa jam'iyyar NDC.
Tsohon gwamnan jihar Cross River, Ben Ayade ya bayyana cewa ya janye daga neman takarar sanata bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukaci hakan daga gare shi.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Wasu gwamnonin da wa'adinsu zai kare a shekarar 2027 na harin tafiya majalisar dattawa. Daga cikinsu akwai gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a matasan ADC a jihar Kano, Salihu Tanko Yakasai ya bayyana cewa akwai alheri a cikin sauya shekar Kwankwaso da Obi.
Siyasar Najeriya
Samu kari