Siyasar Najeriya
Magoya bayan jagoran jam'iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, sun samo abokin takarar da ya dace da shi a zaben shekarar 2027.
Hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC ta bayyana cewa halartar wani bangare na PDP a taron da ta shiya ba yana nufin ta amince da su a rilicin PDP ba ne.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya aika da sakon gargadi ga yan siyasa. Ribadu ya gargade su kan tayar da hankali a lokacin zabe.
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Rt. Hon. Aminu Bello Masari ya maye gurbin Gwamna Hope Uzodinma a matsayin shugaban kwamitin shirya taron APC na kasa.
Ƴan banga sun kai hari ofishin ADC a Benin; sun lalata kayayyaki tare da ƙoƙarin ƙona ginin da man fetur don tsoratar da jam'iyyar hamayya kafin zaɓen 2027.
Bangaren jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya harzuka bayan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ki gayyatarsu zuwa taro.
Hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC ta karbi hukunci kotu, an ga wakilan tsagin PDP da Wike ke marawa baya a taron jam'iyyun siyasa ranar Alhamis a Abuja.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta yi rajista ga wasu sababbin jam'iyyun siyasa. Hukumar ta samu bukatar neman rajista daga wajen kungiyoyi 177.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta zargi APC da fara shirya magudin zabe a 2027 bayan majalisar dattawa ta ki amincewa da sauya wasu dokokin zaben 2027 mai zuwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari