Siyasar Najeriya
Wannan adadin ya ministan ya biya ya yi kankanta idan aka kwatanta da adadin da wasu takwarorinsa suka biya duk da cewa Shittu ya bayyana cewa yana jagorancin wata kamfani kafin ya zama minista. Misali karamin ministan man fetur I
A sanarwar da ya fitar, Jonathan ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ne zai kasance bako na musamman a wurin taron kaddamar da littafin. Legit.ng ta gano cewar za a yi taron kaddamar da littafin ne a Otal din Transcorp Hilton da
A yau, Talata, ne kudirin da ke neman a hana fitar da jakai tare da cin namansu ya samu tsallake karatu na biyu a zauren majalisar wakilai. Kudirin da dan majalisa Garba Muhammed (dan jam'iyyar APC daga jihar Kaduna) ya dauki nauy
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya fito ne daga sanatoriyar kudancin jihar Adamawa. Da ya ke magana da manema labarai yau, Litinin, a Yola, Istifanus ya yi alla-wadai da zaben fidda 'yan takara na APC ta
Ministan kula da harkokin jirgin sama, Hadi Sirika, ya bayyana cewar binciken da aka yiwa jirgin dan Atiku ba wani sabon abu ba ne a tsarin aikin jami'an tsaro da ke aiki a filayen tashi da saukar jiragen sama da ke fadin kasar na
Titi Abubakar, matar dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ta ce mijinta ba barawo ba ne kuma ba zai taba satar dukiyar Najeriya ba. Titi ta bayyana haka ne yayin da wata kungiyar mata ta kai ma ta
Ya ce rashin biyaya ga doka, rashin shugabanci nagari, rashin biyaya ga umurnin kotu, saba ka'idojin zabe da jam'iyyu keyi da yadda iyayen gida na siyasa su kayi babakere ga harkokin siyasa yana barazana ga demokradiyar Najeriya.
Dan takarar gwamnan APC a jihar Taraba, Sani Abubakar, ya karbi magoya bayan Mama Taraba, tsohuwar ministar jam'iyyar da ta koma jam'iyyar UDP domin yin takarar gwamna, fiye da 5000. Masu canja shekar sun hada da shugabannin jam'
A yayin da zaben shekarar 2019 ke kara matsowa, an samu rabuwar kai tsakanin jaruman masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood a kan goyon bayan manyan 'yan takarar shugaban kasa; Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP da shugaba
Siyasar Najeriya
Samu kari