Zaben maye gurbi a Kwara: Dan takarar PDP ya fadi akwatinsa

Zaben maye gurbi a Kwara: Dan takarar PDP ya fadi akwatinsa

A yau ne hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ke gudanar da zaben maye gurbi wasu kujeru daban-daban a jihohin Bauchi, Katsina, Kwara da Kuros Riba.

Rahotanni sun bayyana cewar ma su zabe a jihar Kwara sun fito kwan su da kwarkwata domin kada kuri'a a zaben maye gurbin majalisar wakilai a mazabun Ekiti/Irepodun/Isin/Oke-Ero.

A mazabar Oro ta 2, inda ministan yada labarai na kasa, Alhaji Lai Mohammed, ya kada kuri'ar sa, ga yadda sakamakon zaben ya kasance;

APC 138

PDP 49

A wani sakamakon kuma da aka saki, dan takarar jam'iyyar PDP ya fadi akwatinsa a mazabar sa. Ga sakamakon:

Igangu Alatise

APC 120

PDP 80

Ba hukumar zabe mai zaman kanta ce ta bayyana wannan sakamako ba.

KU KARANTA: Ban taba karbar albashi ba tunda na hau kujerar gwamna - Gwamnan APC

Za mu cigaba da kawo sakamakon...

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: : https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel