Siyasar Najeriya
Sakataren jam'iyyar PDP reshen jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Sakaba ya fice daga PDP ya koma jam'iyyar All Progressives Congress (APC) tare da dimbin magoya bayansa. Sakaba, wanda gwamnan jihar Atiku Bagudu ya tarba ya sanar da fi
Legit.com ta ruwaito an shirya wannan taro ne a babban birnin tarayya Abuja, kuma ya samu halartar masana da ma’abota shafukan sada zumunta daga ciki da wajen kasar nan, daga cikinsu har da mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Os
Sati biyu bayan 'yan takarar gwamnan a jam'iyyun PDP, Umaru Fintiri, da SDP, Emmanuel Bello, sun kaddamar da yakin neman zabensu, gwamna Jibrilla Bindow na jihar Adamawa ya kaddamar da nasa kamfen din a jiya, Litinin.Yakin neman
A ranar Litinin din da ta gabata ne hukumar zabe ta kasa watau INEC, ta gabatar da jimilla ta adadin al'ummar kasar nan da suka shirya babban zabe na 2019. Hukumar ta ce 'yan Najeriya 84m ke da rajista ta cancantar kada kuri'u.
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari, ya ce tsarkakken zabe na adalci shine babban ginshiki kuma tubalin gina kyakkyawar siyasa mai tasirin gaske wajen tabbatar da zaman lafiya da habaka ta ci gaban kowace al'umma.
A ranar 28 ga watan Disambar 2018 ne Shagari ya rasu yana dan shekara 93, aka yi jana’izarsa a garin Shagari dake jahar Sakkwato, sai dai Buhari bai halarci jana’izar ba, amma daga bisani ya kai ziyarar ta’aziyya, sa’annan ya bada
A yayin da ya rage saura kwanaki a fara zabukan shekarar 2019, jam'iyyar adawa ta PDP ta gudanar da wani taron gangami a jihar Katsina da ya matukar bawa jama'a mamaki. PDP ta shirya taron ne don motsa jam'iyya da kuma raba tuta
A ranar Talata da 1 ga watan Janairun 2019 ne uwargidan shugaban kasar Najeriya, Asiha Buhari ta kafa kungiya da zata taimaka wurin tallata mai gidanta, Shugaban kasa Muhamadu Buhari gabanin babban zaben 2019. Daily Trust ta ruwai
Buba Galadima, kakakin kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bawa jama'a mamaki bayan ya bayyana a wani shirin gidan talabijin din Arise TV sanye da rigar jam'iyyar APC
Siyasar Najeriya
Samu kari