Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Abiya, Orji Uzor Kalu, ya bayyana yadda ya tsinci kansa a jam'iyyar APC bayan ya yi wata hira da shugaban kasa Muhammadu Buhari. Tsohon gwamnan ya bayyana cewar yayin hirar ta su, shugaba Buhari ya yi alkawari
Kungiyar gwamnoni Najeriya (NGF) ta ce gwamnonin kasar nan na son biyan N30,000 a matsayin mafi karancin albashi amma halin tsananin da tattalin arzikin kasa da jihohi ke ciki ne ke dakatar da su. Abdulrazaque Bello Barkindo, shug
A cigaba da zazzafar adawa dake tsakaninsu, ministan yada labarai na kasa, Lai Mohammed, ya karyata ikirarin shugaban majalisar dattijai, Bukola Saraki, a kan cewar ya bayar da gudunmawa miliyan N5m ga wadanda suka yi asara yayin
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya gargadi 'yan kabilar Igbo suyi takatsantsan da alkawurran da jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ke musu gabanin babban zaben 2019. Obasanjo ya yi wannan gargadin ne a ranar Asa
Fadar shugaban kasa ta mika sakon ta'aziyya ga iyalan wadanda 'yan ta'adda suka kashe a wasu garuruwa na jihar Zamfara a farkon wannan makon sai dai tayi kuskuren garin da maharan suka fi kashe mutane a wannan shekarar. A sakon da
A wani zama na musamman da majalisar dokokin jihar Adamawa tayi a yau, Asabar, mambobin majalisar sun tsige Emmanuel Tsamdu, mataimakin kakakin majalisar jihar, da Hassan Barguma, shugaban masu rinjaye. Kazalika majalisar ta tsige
A jiya ne shugaba Muhammadu Buhari ya raba gardama da akeyi a kan zaban dan takarar gwamna a jihar Osun sakamakon goyon bayan dan takarar jam'iyyar APC, Dapo Abiodun a wani taro da ya yi da Cif Segun Osoba a fadar Aso Villa da ke
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce ba bu shakka gwamnatin sa daga shekarar badi za ta kara matsanancin tsanani wajen daura damarar tare da zage dantsen ta kan yakar annobar cin hanci da rashawa da ta yiwa Najeriya katutu.
Mai taimakawa dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP a fanin kafafen yada labarai, Atiku Abubakar, ya mayar da martani ga Barrister Festus Keyamo mai magana da yawun kungiyar yakin neman zaben Buhari a kan cewa da ya yi ya
Siyasar Najeriya
Samu kari