Siyasar Najeriya
Babban malamin addinin musulunci kuma jigo a kungiyar Jama’atul Izalatul Bidi’a Waikamatus Sunnah, (JIBWIS) Sheikh Yusuf Sambo Rigachikun ya ce dan takarar shugabancin kasa na PDP Atiku Abubakar zai jefawa kuri'a a zaben 2019. A k
A yau, Litinin, ne wata kotun gwamnatin tarayya ta saurari shaidar Nasir Ingawa, tsohon hadimin tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema, a kan tuhumar cin hanci da ake yi masa. Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC)
A ranar Litinin ne wata babban kotu da ke Kano tayi watsi da karar da wani dan takarar gwamna a PDP, Jaafar Sani-Bello ya shigar ne neman haramtawa dan takarar jam'iyyar PDP na jihar, Abba Yusuf takara a zaben da ke tafe. Idan ba
Majiyar Legit.ng ta ruwaito anan ma shahararriyar kungiyar nan ta addinin Musulunci dake da dimbin mabiya a kasashen Najeriya, Kamaru, Nijar da Chadi, watau kungiyar Jama’atul Izalatil Bidi’a wa Iqamatissunnah ce ta bayyana nata g
Fadar shugaban kasa tayi kira ga gwamnan jihar Benuwe, Samuel, da ya mayar da hankali a kan kokarin warware matsalolin da jihar sa ke ciki, ba ya dinga yawo yana yada karya a kan shugaba Buhari ba. A sanarwar da Femi Adesina, kaka
Dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar Providence Peoples Congress (PPC), Mista Victor Okhai, ya sha alwashin lallasa dan takara na jam'iyyar APC, shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuma na babbar jam'iyyar adawa ta PDP.
Shugaban masu da'awah na kungiyar, Ibrahim Jalo-Jalingo ne ya bayar da wannan sanarwar a wani taron wa'azi da kungiyar tayi a garin Jimeta da ke Yola a ranar Juma'a. An shirya wa'azin ne domin murnar daurin auren 'ya'ya mata guda
A jiya ne tsohon gwamnan jihar Adamawa, Murtala Nyako, ya bayyana yadda a karo hudu ya tsallake yunkurin kashe shi saboda dagewar sa a kan a yiwa jama'ar jihar sa da ma Najeriya adalci. Tsohon gwamnan ya ce an fara yunkurin kasheh
'Yan majalisun dokokin biyu a jihar Jigawa sun fice daga jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki sun koma Social Democratic Party (SDP). Daily Nigerian ta ruwaito cewa kakakin majalisar jihar, Isah Gwaram ne ya sanar d
Siyasar Najeriya
Samu kari