Siyasar Najeriya
Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar dattijai, sanata Shehu Sani, ya yi jinjina ga shugaban kasa, Muhammadu Buhari, bisa fadin gaskiyar halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki a yayin da ake daf da gudanar da zabuk
A shekarar 2015 ne shugaba Buhari ya samu nasarar kayar da gwamnatin PDP karkashin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan. Gabanin zaben shekarar 2015, Buhari ya yi yakin neman zabe ne da muhimman abubuwa 3; tsaro, yaki da cin han
Fitattun jarumai a fanni daban-daban da manyan 'yan kasuwa da 'yan siyasa sun halarci taron kamfen din shugaba Buhari mai taken 'Together Nigeria' da ya kaddamar ranar Laraba. Wata kungiyar magoya shugaba Buhari (Buhari support
Mun samu rahoton cewa, jam'iyyar SDP Social Democratic Party, ta sauya abokin takarar kujerar shugaban kasa na zaben 2019, Dakta Muhammad Junaida, inda ta dauko Mista Shehu Musa Gaban, wanda ya kasance sakataren jam'iyyar na kasa.
Hukumar jami'ar Cambridge da hadin gwuiwar kungiyar daliban nahiyar Afrika dake karatu a makarantar (CUACS) sun kammala shirin gayyatar 'yan takarar kujerar shugaban kasa 5 daga Najeriya domin tattaunawa ta musamman dangane da zab
A yayin da yakin neman zabe ke kara daukan zafi, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewar zai sakawa masoya da masu goyon bayansa da manyan alherai bisa amincewa da shi da suka nuna. Shugaba Buhari ya bayar da wannan tabbac
Shugaba Muhammadu Buhari ya tabbatarwa magoya bayansa cewa a shekarar 2019, za a sakawa dukkan wadanda suka bayar da gudunmawa tare da biyaya ga jam'iyya idan aka cimma nasara. A jawabin da ya yi wajen kadamar da 'Together Nigeria
Sanata Abdullahi Adamu mai wakiltan Nasarawa ta yamma a ya bayyana damuwarsa kan yadda tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ke sukar shugaba Muhammdu Buhari. A yayin da ya ke zantawa da manema labarai a babban birnin tarayy
An samu barkewar cece-kuce tsakanin tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, da fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan batun zaben shekarar 2019. A yau Laraba ne Garba Shehu, yayin magana da manema labarai a fadar shugaban kas
Siyasar Najeriya
Samu kari