Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce ya yi matukar mamakin ganin tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawan, a fadar shugaban kasa bayan an sallame shi daga aiki bisa zarg
Ciyaman din kwamitin majalisar dattawa na man fetur, Sanata Kabiru Garba Marafa (APC, Zamfara) ya ce ana gab da kawo karshen rikice-rikicen da ke jam'iyyar APC reshen jihar Zamfara bayan ganawar da ya yi da shugaba Muhammadu Buhar
Wani fusattatan shugaba na jam'iyyar APC a reshen jihar Legas ya yi ikirarin cewa jagoran jam'iyyar na yankin Kudu maso gabas, Bola Asiwaju Ahmed Tinubu yana shirin fitowa takarar shugabancin kasa a shekarar 2023. Shugban na jam'i
Fadar shugaban kasa ta ce tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ne dalilin da yasa shugaba Muhammadu Buhari ya samu jinkiri wajen nada ministocinsa. An rantsar da Buhari ne a ranar 29 ga watan Mayun 2015 amma ya zabi 'yan fadars
Gabanin babban zaben shekarar 2019, a kalla 50% na 'yan majalisun wakilai 360 ma su ci a yanzu ba za su koma majalisar ba a sabuwar shekarar. Wani bita da Premium Times ya yi ya nuna cewa mafi yawancin 'yan majalisar sun fadi zabu
Babangida Aliyu, tsohon gwamnan jihar Neja, ya ce dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ne zai lashe zaben shekarar 2019 idan babu magudi. Aliyu ya fadi haka ne yayin tattaunawa da manema labarai
Rahotanni sun bayyana cewar mutane 4 sun mutu ciki mako guda a yayin da gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya kaddamar da yakin neman zabensa a kananan hukumomin Bichi da Rank. Gwamna Ganduje ne dan takarar jam'iyy
Ko shakka ba bu a makon da ya gabata aka gudanar da muhawara a tsakanin wasu 'yan takara biyar da ke hankoron kujerar mataimakin shugaban kasa a zaben 2019, inda suka baje dalilai da kudirori na salon gudanar da shugabanci.
Kakakin majalisar wakilai na Najeriya, Honarabul Yakubu Dogara ya ce duk abinda aka damka a hannun dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar baya taba lalacewa. The Cable ta ruwaito cewa Dogara ya yi wannan fu
Siyasar Najeriya
Samu kari