Siyasar Najeriya
Ba bu wani boyayyen lamari dangane da dambarwa gami da cecekucen da ke ci gaba da gudana kan yunkurin gwamnatin tarayya na maka alkalin alkalan Najeriya, Mai shari'a Walter Onnoghen a gaban babbar kotun dabi'u ta kasa wato CCT.
A jiya, Laraba, ne majalisar dokokin jihar Jigawa ta sanar da dakatar da wasu shugabannin kananan hukumomi biyu saboda rashin samun su a ofis lokacin da mambobin majalisar su ka ziyarar aiki kananan hukumominsu. Shugabannin kanana
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, ya ce zai azurta abokansa idan ya hau mulki. Atiku ya bayyana haka ne yayin gabatar da jawabi ga taron wasu 'yan kasuwar jihar Legas yayin wani taro na mu
Marigayi Gidado Idris, tsohon sakataren gwamnatin tarayya, ya mutu yana da shekaru 82 ba tare da ya taba rubuta littafi a rayuwar sa ba. Amma a wata hira da jaridar Daily Trust tayi da shi yayin murnar cikar sa shekaru 80 a duniya
Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce zai canja gwamnan babban bankin kasa (CBN), Gowin Emefiele, sannan ya fito da kudi domin bunkasa kasuwaci idan ya ci zaben da za a yi a wata mai zuw
Ni a ra’ayina, b azan yarda na zabi Inayamurin da ya kashe Sardauna ba, ya kashe Abubakar Tafawa Balewa ba, kuma suka kawo mana yakin basasa a kasarmu mai albarka ba, amma zan zabi wanda ya dawo mana da kudin da wasu barayin kasar
An yi asarar rayuka da dukiyoyi a yayin wannan rikici daya barke tsakanin magoya bayan Saraki da abokan hamayyarsa, wannan takaddama yasa gwamnatin jahar ta saka dokar ta baci akan duk wani gangamin siyasa a fadin jahar.
Legit.ng ta ruwaito Sharada ne hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari akan al’amuran watsa labaru na rediyo, kuma ya tsaya takara ne a karkashin inuwar jam’iyyar APC ta baba Buhari, sai dai ya buga da Alhaji Mukhtar Yakasai tsohon
Kimanin wata daya da ya wuce, Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta (INEC) ta sanar da cewa ta tsaftace sunayen masu kada kuri'a ta hanyar cire sunayen kananan yara da ba su kai shekarun zabe ba domin tabbatar da anyi tsaftatacen zabe mai
Siyasar Najeriya
Samu kari