Siyasar Najeriya
bban Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana soki Shugaba Muhamadu Buhari bisa nasarar da ya samu na lashe zaben shugabancin kasa na 2019 da aka gudanar a ranar 23 ga watan Satumba kuma aka sanar da sakamakon zaben a
Peter Obi, dan takarar neman mataimakin shugaban kasar Najeriya a karkashin inuwar PDP, ya yi zargin cewar an yi ba daidai ba a zaben shugaban kasa da aka gudanar ranar Asabar, 23 ga watan Fabrairu, ya zargi hukumar zabe ta kasa
Gwamnatin kasar Ingila ta taya shugaba Muhammadu Buhari murnar sake lashe zabe kato na biyu a matsayin shugaban kasar Najeriya. Wata sanarwa da ta fito daga ofishin jakadancin Ingila da ke Abuja ta ce Minista na Africa, Harriett B
Dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce ba zai amince da sakamakon babban zaben da aka gudanar a ranar 23 ga watan Fabrairu ba. Ya ce zaben cike yake da murdiya gami da rashin gaskiya.
A jiya ne iyalan Kakakin dan takarar shugabancin kasa na babban jam'iyyar adawa, Alhaji Buba Galadima sun ce sun samu wasika da aka ce wai shine ya rubuta daga wani wurin da bai bayyana ba. An dai ce wai jami'an rundunar farar hul
Hukumar zabe mai zaman kanta ta tabbatar da nasarar shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar APC da ya lashe babban zabe da aka gudanar a ranar Asabar, 23 ga watan Fabrairun 2019.
Legit.ng ta ruwaito a daren Laraba ne shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmoud Yakubu ya sanar da Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa a karo na biyu, inda ya samu kuri’u miliyan 15.19, yayin da Atiku Abuba
A yayin da tiryan-tiryan sakamakon babban zaben kasa da aka gudanar a ranar Asabar ke ci gaba da bayyana, mun samun cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yiwa Atiku Abubakar diban Karan Mahaukaciya a jihar Kano.
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Kasa INEC ta sanar da cewa Gwamna Kashim Shettima na jihar Borno na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na jihar Borno ne ya lashe zaben sanata na mazabar Borno ta Tsakiya. A yayin da ya ke ba
Siyasar Najeriya
Samu kari