Siyasar Najeriya
A haifi ministan shari'a na Najeriya kuma lauyan kolu na kasa, Abubakar Malami, a ranar 17 ga watan Afrilun shekarar 1967 a karamar hukumar Birnin Kebbi wadda ta kasance babban birnin jihar Kebbi.
A wa'adin gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari na biyu, ministoci 12 ne cikin 43 aka samu za su maimaita mukaman da suka rika a zango na farko. An rantsar da sabbin ministocin a ranar Laraba, 21 ga watan Agustan 2019.
Inuwa Kashifu ya zama Shugaban hukumar NITDA jiya inda jama’a su ke ta tambaya wanene wannan Matashi mai shekaru 39 da zai gaji Ibrahim Pantami. Kashifu ya yi karatu a jami’ar fasaha ta Duniya ta Massachusetts watau MIT.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo, ya ce babu wani yanayi komai wahala ko mai dadi, da zai sanya ya daina yi wa kasar nan kyakkyawan zato duk da irin munanan kalubale da ta ke fuskanta.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen Jihar Adamawa ta maye gurbin wasu shugabaninta uku da ta dakatar saboda zarginsu da yi wa jam'iyya zagon kasa da saba wasu dokoki. A dai makon da ta gabata ne jam'iyyar ta dakatar d
Fitaccen mawakin nan na jihar Kano wanda Sarki Muhammadu Sanusi ya yiwa sarautar Sarkin Waka wato Nazir M Ahmad ya fito ya bayyana wani kudurinsa. Fitaccen mawakin ya fito ya bayyana cewa zai fito takarar gwamnan jihar Kano a...
PDP ta ce INEC ta karawa Nasiru El-Rufai kuri’un haram a zaben Kaduna. Isa Ashiru Kudan da PDP su na so kotu ta rusa wasu kuri’u. Jam’iyyar ta nemi a zaftare kuri’u 391,741 na APC a zaben.
Mai wakilcin shiyyar Adamawa ta Tsakiya a zauren majalisar dattawa, Sanata Aisha Dahiru Ahmed Binani, a karshen makon da ya gabata ta dauki nauyin shirin tallafawa matasa da kuma mata 385 a kan sana'o'i daban-daban.
Gwamnan jahar Zamfara, Bello Matawallen Maradun ya amince da nadin Alhaji Kabiru Balarabe a matsayin sabon shugaban ma’aikatan gwamnatin jahar Zamfara
Siyasar Najeriya
Samu kari