Siyasar Najeriya
A cewar Mista Lanre, magadan kujerar gwamnatin jihar Legas na ci gaba da riskar bagas da rahusa ta karkatar da akalar jagorancin jihar a sanadiyar managarcin tubali da Tinubu ya assasa yayin jagorancin jihar a shekarar 1999.
Abdullah Mohammed dan gidan gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed (Kauran Bauchi), ya wallafa wani hoto a shafinsa na Instagram inda yake nuna jikin wata mota da ya siya kirar Rolls Royce, mai dan karen tsada...
Tun farkon mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari, ba a bai wa kabilar Nupe mukami ko guda daya ba, misalin minista ko shugaban wata babbar ma'aikata. Kabilar Nupe dai sune kabila ta biyar da suka fi yawa a fadin Najeriya a yadda..
Seun Kuti ya roki 'yan kungiyar 'yan aware na Biafra da kuma sauran kungiyoyi da su taimaka su sanar da shi a duk lokacin da suka shirya ciwa wani dan siyasa mutunci a kasar waje. A cewar shi, yana yankin Turai a lokacin da aka...
Wannan furuci ya fito daga bakin Ganduje a yayin da iyalan shugaban ma'aikatansa da kuma zuriyar Alhaji Bukar Makoda suka ziyarci fadarsa da ke birnin Kanon Dabo, inda suka yi masa godiya ta bai wa dan uwansu amanar jagoranci.
A iya cewa ba a aika masa goro ba ko kuma bai ga daman zuwa ba domin Ambode bai halarci taron bitar da a shirya a jihar Legas ba. Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da Babatunde Fashola sun halarci wannan taro.
Shittu yayi wannan jawabin ga kamfanin dillacin labaran Najeriya NAN a Abuja, inda ya ce duk da cewa bai yi tsammanin za a fitar da sunayen ministoci babu nasa amma dai a matsayinsa na musulmi ya rungumi kaddara.
Bayyanar wasu manyan 'yan siyasa hudu cikin jerin ministoci 'yan majalisar zartarwa da suka fito daga yankin Neja Delta, ta bayyana manufar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta janyo ra'ayin al'ummar yankin zuwa jam'iyyarsa ta APC.
A baya, matar shugaban kungiyar fulanin, Aisha Chede ta ce dalilin ziyarar shine neman hadin gwiwa da matar gwamnan kan wasu harkoki da suka shafi mata fulani. Yayin ganawar, kungiyar ta bawa matar gwamnan kyautan shanu, da nono d
Siyasar Najeriya
Samu kari