Siyasar Najeriya
Wani kusa a Jam’iyyar APC ya fadawa Shugaban jam’iyya ya yi murabus bayan wasu Gwamnonin APC sun fara yunkurin tsige Adams Oshimhole bayan zaben 2019.
Ayodele Fayose ya fara sabuwar shekara da gargadi ga Makiyansa. Tsohon gwamna ya ce Ubangiji zai kai kowa ga kololuwar matsayi na nasara.
Tsohon dan majalisa dake wakiltar Kiru da Bebeji, Abdulmuminu Jibrin ya bayyana cewa ya kai ma shugaban kasa Muhammadu Buhari ziyara ne domin ya jinjina masa bisa namijin kokarin da yake yi da kuma nasarorin daya samu a mulkinsa.
Babban dan gwamnan jahar Kaduna, Bello El-Rufai ya bayyana cewa tarbiyyar daya samu a gida ita ce kada ya saurara ma duk wani makiyinsa ko kuma duk wani mai adawa da shi.
Mun kawo jerin manyan ‘Yan adawan shugaban kasa Muhammadu Buhari da yanzu aka manta da labarinsu. Wadannan Sanatoci sun gane ba su da wayau barin APC.
Hadaddiyar kungiyar kabilar Inyamuran Najeriya ta nanata manufarta na ganin yankin kabilar Ibo, kudu masu gabashin Najeriya ta fitar da shugaban kasa a zaben shekarar 2023, kamar yadda shugabanta, Nnia Nwodo ya bayyana.
Sanin kowa ne a yanzu cewa harkar kwallon kafa ya girmama sosai ta yadda ba wai yara ko matasa bane kadai ke goyon bayan kungiyoyin kwallon kafa ba, a’a, har ma da manyan mutane, kamar yadda Atiku Abubakar ya tabbatar.
Tsohon aminin shugaban kasa Muhammadu Buhari, kuma tsohon sakataren jam’iyyar CPC, Alhaji Buba Galadima ya roki shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada shi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC.
Mun kawo maku abin da AsiwajuBola Tinubu ya fada game da Ganduje bayan ya cika shekara 70. Bola Tinubu ya aikawa Gwamnan Kano Ganduje sako na musamman.
Siyasar Najeriya
Samu kari