Siyasar Najeriya
A daidai jiyan ne kuma kotun daukaka kara ta ba Adams Oshiomhole nasara. Hakan na nufin yunkurin tunbuke Oshiomhole daga kujerar Shugaban APC ya gamu da cikas.
A tattaunawarsa da jaridar Tribune ta wayar tarho ranar Litinin, Segun ya ce yanke shawarar fita daga jam'iyyar ne domin kare mutuncin magoya bayansa da ba a ga
Dazu mu ka ji cewa APC ta kira muhimmin taro game da tirka-tirkar Oshiomhole a kotu. Shugabannin Jam’iyyar APC za su zauna a taron NWC gobe da safe a Abuja.
Daga cikin gwamonin jam'iyyar APC 20, hudu ne kawai bau halarci taron ba. Sun hada da gwamnan jihar Kaduna, Yobe, Kogi da Ekiti. Batun yunkurin tsige Oshiomhol
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa an dage taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar All Progressives Congress’ (APC) da aka shirya yi har sai baba ya gani.
Wata doka da ke neman a haramta wa wadanda ke da tarihin aikata laifi imma a Najeriya ko waje yin takarar mukamin shugabanci na siyasa na kan hanya a majalisa.
Za ku ji Inda Asiwaju Bola Tinubu da Gwamnonin APC su ka sa gaba a rikicin Jam’iyya. Gwamnonin Jihohin APC 11 cikin 20 su na tare da Oshiomhole; 8 sun ja daga.
Bayan rasuwar Dr. Muhammadu Adamu Fagengawo a bara. Wani daga cikin yaran Marigayin ‘Dan Majalisar ya yi nasara a zaben Majalisa, zai dare kujerar Mahaifinsa.
Kwanan nan Gwamnatin Amurka ta tona asirin danyen aikin da Sojoji su ka yi. Amurkar ta bayyana Jihohin Kano, Osun, Ribas a matsayin inda aka yi magudin zabe.
Siyasar Najeriya
Samu kari