Siyasar Najeriya
Wani matashin dan jarida, kuma mataimakin mai tace labarai a jaridar Brittle Paper, Otosirieze Obi-Young ya rasa aikinsa bayan ya caccaki matar Gwamna El-Rufai
Majalisa ta ce tsare-tsaren da Gwamnatin Buhari ta kawo ba ya kai ga Talakan asali. Ahmad Lawan da Femi Gbajabiamilla sun yi kaca-kaca da tasirin irinsu CCT.
Mun ji labari cewa Najeriya za ta bukaci Tiriliyoyi daga babban bankin Duniya. Ministar kudi ta ce Gwamnatin Buhari za ta sake neman wannan bashi kwanan nan.
A halin yanzu an fara kiran Gwamna Bello Matawalle ya koma Jam’iyyar APC a Zamfara. Amma Gwamnan Zamfara ya ce ba ta lissafin sauya-sheka ya yi ba a yanzu.
Mun kawo abubuwan da ba ka sani ba game da Adams Oshiomhole. Daga ciki shi ne asalin Adams Oshiomhole Musulmi ne sai dai daga baya Matarsa ta shi ya yi ridda.
Jama’a za su rasa aikin yi bayan COVID-19 ta yi wa kamfanoni cizo. Kawo yanzu Masu aikin otel da kamfanonin jirage su na ganin haza inda su ka koma zaman banza.
Shugabannin jam'iyyar APC na karamar hukumar Akko ta jihar Gombe sun kori dan majalisar wakilai, Usman Kumo a kan zargin shi da ake da ayyukan zagon kasa ga...
Sabon gwamnan jahar Imo, Sanata Hope Uzodinma ya sanar da tsige babban akanta na jahar, Donald Igbo daga mukaminsa, sa’annan ya nada Mista Obieze Chukwukama a m
Mun ji cewa Asiwaju Bola Tinubu ya shiga sahun Dangote, BUA, ya ba Najeriya kudin yaki da COVID-19. Bola Tinubu ya bada gudumuwar N200m domin a yaki COVID-19.
Siyasar Najeriya
Samu kari