Siyasar Najeriya
Gidauniyar Kwankwasiyya, ta tsohon gwamnan jahar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ta bayyana damuwarta bisa yadda gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya yi fatali
An kama mutanen ne bayan wani faifan bidiyonsu da su ke zagin shugabannin ya kewaya a dandalin sada zumunta. Mutanen uku da aka kama sun hada da wani dattijo da
Wasu daga cikin mambobin majalisar zartarwa (FEC) sun fura kulle ganin yadda za su cicciba daya daga cikinsu da zai zama madadin marigayi Abba Kyari, tsohon shu
Uwargida Amuda Adekele, wanda yar kasuwa ce a jahar Legas ta shigar da Atiku kara ne bisa yin amfani da hotonta a yakin neman zabe ba tare da neman izininta ba.
Mataimaki na musamman ga shugaba Buhari, Buhari Sallau, ne ya sanar da hakan a shafinsa na dandalin sada zumunta (tuwita). Za a iya kallon jawabin shugaba Buhar
A cikin sakon sanarwar, mai dauke da sa hannun Patrick A. Giwa, magatakardar majalisa, an shawarci sauran hadiman mambobin majalisa su cigaba da zama a gida zuw
Hakan na kunshe ne cikin jawabin da Suleiman Yola, daya daga cikin shugabanni a kungiyar PSB, ya fitar ranar Asabar a Abuja. A cikin sanarwar, Yola ya bayyana
Wani Jagoran APC ya ayyana wani Bakatsine a matsayin wanda ya fi dacewa ya zama Magajin Abba Kyari da ya rasu. Cif N. Kpodoh ya roki Buhari ya nada mutumin nan.
Idris Wada ne ainihin ‘Dan takarar PDP. Alkalai da su ka hada da Ibrahim Muhammad Saulawa da Joseph E. Ekanem da kuma Yasir Nimpar su ka yanke wannan hukunci.
Siyasar Najeriya
Samu kari