Siyasar Najeriya
Obaseki na jam’iyyar APC na fama da rikicin gida a cikin jam’aiyyarsa a dalilin takun saka da ya shiga tsakaninsa da shugaban jam’iyyar APC ta kasa, Adams.
Sai dai Malam Sagir ya zargi shugaban karamar hukumar, Alhaji Lawali Abdullahi da shirya masa wannan tuggun saboda kawai a cewarsa ba sa cikin jam’iyya daya.
Dino Melaye ya ce ba zai saida motocinsa ba, addu’a ma ya ke yi ya samu kudin karo su, duk da ba ya Majalisar dattawa bayan ya sha kashi a zaben Kogi ta Yamma.
Don haka Oyegun yace shugaban kasa Muhammadu Buhari na ganin kamata ya yi a basu daman tsayawa takara karo na biyu, sai dai kuma idan su ne basu da muradi.
A cikin wata wasika da Shuaibu ya wallafa ranar Laraba, ya yi gargadin cewa al'amura za su iya durkushewa a cikin jam'iyyar APC matukar Oshiomhole ya ci gaba da
A sanarwar da sakataren tsare - tsaren APC, Emma Ibediro, ya fitar a Abuja ranar Laraba, jam'iyyar ta ce za ta fara sayar da fom ga ma su sha'awar takara gabani
Ministan sufurin gwamnatin yau ya fadi gaskiyar abin da ta sa ya shiga harkar siyasa. Rotimi Amaechi ya ce zaman kashe wando ya sa ya burma siyasa ba komai ba.
“A shekarar 2018 lamarin nan ya faru, kuma an bangaren zartarwa ta mika rahoton binciken kudi da ta yi ga majalisar, me yasa sai a yanzu suke tayar da maganan?”
Hakan na kunshe ne a cikin wani jawabi da babban mai taimakawa Ganduje a bangaren yada labarai, Abubakar Aminu, ya fitar ranar Lahadi. A cikin jawabin, an rawai
Siyasar Najeriya
Samu kari