Siyasar Najeriya
Daga karshe sanarwar hukumar BSIEC ta jaddada manufar hukumar na gudanar da zaben gaskiya da gaskiya tare da tabbatar da an yi adalci a wajen gudanar da zaben
Smart ya bayyana haka ne yayin da yan majalisa suke tafka muhawara game da sabon kasafin kudin 2020 da Buhari ya mika musu a ranar Alhamis, 28 ga watan Mayu.
Mun ji cewa zabe ya jawo baraka a cikin gidan Jam’iyyar APC a Jihar Kuros Riba. Jam’iyyar APC ta wargaje gida biyu a Jihar Kudancin Najeriyar.dama tun tuni
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta jaddada ikon hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) na kwace rijistar wasu jam’iyyun siyasa wadanda suka ki biyayya har 74
Tsohon Gwamna Mista Ayo Fayose ya na neman toshewa Jigon APC kofar shigowa Jam’iyyar PDP a Ekiti. Ayo Fayose ya ce ba su bukatar Segun Oni a Jam’iyyar PDP sam.
Jam’iyyar PDP ta samu kan ta a cikin sabanin shugabanci a wasu Jihohi. Jihar Kaduna, Ekiti da Filato su na cikin inda wannan rigima ta yi kamari kawo yanzu.
Jama'a da dama sun soki manhajar tuwita da barin shugabanni su na yin amfani da dandalinsu wajen yada maganganun da basu da tushe. Sabon tsarin da tuwita ta bul
Gwamnan Jihar Edo ya ce babu wani wanda zai iya takawa tazarcensa burki a zaben bana. Mista Godwin Obaseki ya ce babu mahalukin da ya isa ya hana sa tazarce.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na daya daga cikin manyan jam'iyyun siyasa da ke kasar nan. A yanzu haka jam'iyyar reshen Kaduna ta dakatar da wasu.
Siyasar Najeriya
Samu kari