Siyasar Najeriya
Tsohon Sanata mai wakiltan mazabar jihar Ogun ta gabas kuma tsohon dan takaran kujerar gwamnan jihar, Buruji Kashamu, ya mutu a ranar Asabar, 8 ga watan Agusta.
A saboda hakane kotun ta zartar da hukuncin rushe kafatanin shugabannin jam'iyyar APC da aka zaba a wancan lokacin tare da gargadinsu a kan cigaba da gabatar da
Hon Kingsley Chinda ya na tuhumar Rt Hon Femi Gbajabiamila da jawowa Majalisa bacin suna. Ya ce Gbajabiamilla ya na nema ya rufe barnar da wasu su ka yi a NDDC.
Gwamna Willie Obiano na jihar Anambra ya sallami mutum fiye da 1, 000 daga aiki a Hukumar ruwa saboda zargin rashin gaskiya wajen mu’amala da dukiyar al’umma.
Alkalin Kotu ya gaji, ta umarci gidan Saraki su biya Gwamnati, Majalisa, da ‘Yan Sanda N850, 000. A ranar Alhamis, babban kotun jihar Kwara ta zauna a Ilorin.
Smart Adeyemi ya ce dole a kawo dokoki masu tsauri irinsu yanke hannu idan ana so a daina sata. Ya ce dokokin shari’a da Injila ne kawai za su yi maganin sata.
Tsohon Sanatan Legas ta gabas ya samu mukami a hukumar gidaje, FHA. Gwamnatin Legas ta tabbatar da wannan mukami da aka ba Sanata Ashafa Gbenga mai shekaru 65.
A makon nan ne muka ji Jam’iyyar PDP ta jefawa tsohon Shugaban APC Adams Oshiomhhole babban kalubale. PDP ta bukaci Oshiomhole ya kawo takardun makarantarsa.
Mun ji cewa Majalisa za ta kai karar Shugabannin irinsu NEMA, NPA, CBN, da NNPC wajen Shugaban kasa bayan irinsu Gwamnan CBN da Shugaban NNPC sun ki mursisi.
Siyasar Najeriya
Samu kari