Siyasar Najeriya
Za ku ji Jam’iyyar APC ta maidawa Wike martani bayan ya soki Adams Oshiomhole. Wike yace Oshiomhole bai da godiyar Allah, ya dauki zaben Edo a mutu ko ayi rai.
A ranar Litinin ne jam'iyyar PDP reshen jihar Kaduna ta sanar da janye dakatarwar da ta yi wa tsohon mamba a majlisar dattijai, Sanata Suleiman Hunkuyi, da saur
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya jadadda cewar jama’ar Kasar na da damar sauya gwamnati a hannunsu, amma suna iya zama wawaye idan suka bi farfaganda.
Dazu nan mu ka ji cewa Gwamnan Jihar Kaduna ya yi sababbin nade-naden mukamai. Dr. Usman Ahmed Danbaba ya shiga cikin masu ba mai girma gwamna El-Rufai shawara.
Sakamakon sauya sheka da tsohon kakakin majalisa, Yakubu Dogara ya yi, jam'iyyar PDP ta nemi kakakin majalisar wakilai, Femi da ya sanya kujerarsa a kasuwa.
Da ya ke tabbatar da hakan ga manema labarai, shugaban hukumar kula da titunan jihar Kaduna (KADRA), Injiniya Mohammed Lawal Magaji, ya ce an bayar da kwangilar
Mataimakin gwamnan jihar Ondo, Ajayi Agboola ya sake sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar Zenith Labour Party (ZPL) domin neman kujerar gwamna a zabe.
Tun bayan sauya shekar tsohon kakakin majalisar wakilai, Yakubu Dogara, daga PDP zuwa APC kallo ya koma sama domin ganin abunda zai biyo baya a majalisar kasar.
Wani Mai gidan haya ya na rigima da PDP bayan Jam’iyyar ta gagara biyansa tulin kudin hayan sakatariyar da ta yi wanda ya taru har ya haura N100m a Bayelsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari