Siyasar Najeriya
Fastocin kamfen din gwamnan Ekiti, Dr Kayode Fayemi, na neman takarar kujerar shugaban kasa a zaben 2023 karkashin jam'iyyar APC ya karade soshiyal midiya.
Mun ji cewa Jamian tsaro su na binciken wani Hadimin Ganduje da ake zargi da raba makamai da da tunzura Magoya bayansa. Yanzu ‘Yan Sanda sun gayyaci M. Bakwana.
Fadar Shugaban kasa ta ce Adams Oshiomhole da Ibrahim Gambari ba su da niyyar magudi a Edo, bayan bidiyon Oshiomhole da ya fito ya sa PDP ta na zargin haka.
Mukaddashin Shugaban ma'aikatar NDDC da ya sume a Majalisa ya yi magana. Farfesa K. Pondei ya yi mamaki da ya ji wasu su na tunanin wasan kwaikwayo na ke yi.
Shugaban marasa rinjaye a majalisar wakilai, ya yi watsi da gurbin mutum talatin-talatn da aka ba kowannesu yayinda gwamnati za ta dauki ma'aikata 774,000.
A jiya ne mu ka ji cewa mujallar Tell ta ba Farfesa Babagana Zulum kyautar Gwamnan shekara. Gwamna Zulum ya samu kyautar Gwamnan Gwamnoni a Najeriya na bana.
Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Imo, Isaac Akinmoyede, ya ce wadanda su ka yi yunkurin kai wa Gwamnan Jihar Imo hari sun shiga hannun Jami’ai, yanzu su na CID.
Tsohon shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Adams Oshiomhole ya zargi gwamnonin jam’iyyar da kokarin kai shi kasa ta hanyar makirci.
Gwamna Nasir El-Rufrai ya jadadda kudirinsa na goyon bayan mika mulkin kasar ga yankin kudancin kasar idan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gama wa'adinsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari