Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari ya bayyana kudirinsa na son neman kujerar shugabancin jam'iyyar APC mai mulki na kasa, ya ce san yadda ake yi.
Bayan ficewar tsohon kakakin majalisar wakilai, Yakubu Dogara daga jam'iyyar PDP, wani babban na hannun damansa, Salisu Ningi ya bi sahunsa shima ya koma APC.
Ayo Fayose zai ja daga da Gwamna Makinde kan rikicin PDP inda ake rigima tsakanin tsohon Gwamnan da Gwamnan Oyo mai-ci a yau watau Injiniya Oluseyi Makinde.
Uwargidar mataimakin gwamnan jihar Edo, Maryam shaibu Philips ta zargi Adams Oshiomhole da tura yan daba domin su yi mata barazana, sai dai shi ya karyata ta.
Gwamnan jihar Edo kuma dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party a zaben gwamnan jihar mai zuwa, Godwin Obaseki ya ce zai sauka idan ya sha kaye a zaben.
Wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar All Progressives Congress sun hade yayinda suke kokarin ganin sun kwato Adamawa daga hannun jam’iyyar PDP mai mulki a jihar.
A Oktoban nan ne PDP da APC za su fafata wajen lashe kujerun ‘Yan Majalisar Tarayya. : PDP da APC za su ja daga ne a Jihohin Bayelsa, Imo, Filato, da Legas
Fitaccen Malamin addini nan Dr. Ahmad Gumi, ya soki Gwamnatin Tarayya. Ahmad Gumi ya ce bai kamata a rufe iyakoki, da kuma kara farashin wutar lantarki ba.
Gwamnatin Najeriya a karkashin jagorancin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ta sanar da shirinta na mayar da hukumar bayar da shaidar katin dan kasa (NIMC) karka
Siyasar Najeriya
Samu kari