Siyasar Najeriya
Za ku ji yadda wani Jigon APC ya shigar da kara kotu, ya na so Oshiomhole ya dawo kujerarsa. Kalu Agu ya na kalubalantar tsige Majalisar Oshiomhole da aka yi.
Fusatattun 'ya'yan jam'iyyar All Pregressives Congress (APC) sun gudanar da zanga-zanga a kan zargin wani jigon jam'iyyar da kokarin tursasa masu yan takara.
Yan takarar jam'iyyun Peoples Democratic Party (PDP) da All Progressives Congress (APC), Godwin Obaseki da Osagie Ize-Iyamu sun cimma yarjejeniyar zaman lafiya.
Da alamu rigimar APC a Zamfara ta ki karewa, ‘Yan Marafa sun maidawa Uwar Jam’iyya martani, sun ce jam’iyyar APC za ta jawo rikici idan ta wargaza bangarensu.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya gargadi yan jam'iyyar adawa ta All Progressives Congress, APC, da sauran jam'iyyu su kula da abinda suka furtawa.
Karin farashin wuta da fetur zuwa kusan 1600 da wutar lantarki ya jawo al’umma su na kuka bayan an wayi gari da karin farashi game da mugun tsadar kayan abinci.
Mai Mala Buni, shugaban rikon kwarya na APC ya yi umurnin dakatar da Alhaji Sirajo Garba shugaban bangaren Sanata Kabir Marafa na jihar Zamfara daga jam’iyyar.
Tsohon sanata mai wakiltan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana cewa matsawar rashin yarda ya ci gaba a tsakanin yan kudu toh Arewa za ta ci gaba da mulki.
An caccaki Sanata Orji Uzor Kalu, kan maganar da yayi ta takarar shugabancin kasa a shekarar 2023, inda aka jiyo shi yana cewa babu bangaranci a jam'iyyar APC..
Siyasar Najeriya
Samu kari