Siyasar Najeriya
Jam'iyyar PDP ta sha gaban APC yayin da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ke cigaba da sakin sakamakon zaben kujerar gwamnan jihar Edo. Hakan na nufin
Dakta Okonjo-Iweala, da wasu mutane sun tsallaka zagaye na gaba a zaben WTO. Ragowar ‘Yan takarar mutane ne da ake ji da su daga Saudi, Birtaniya da Koriya.
Za ku ji cewa amar yadda Ibrahim Magu ya fada kwanaki, Mai ba Buhari shawara game da harkar rashin gaskiya ya ce Ministan shari’a ne ya na kare marasa gaskiya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya nuna jajircewarsa na son ganin an yi zabe cikin gaskiya da amana a jihar Edo, ya ja hankalin jami'an tsaro da na zabe kan haka.
Tsohon mukaddashin gwamnan jihar, James Barka, ya sauya sheka daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Jam’iyyar APC ta na yunkurin dakatar da Mai ba Shugaban kasa shawara, da Tsohon ‘dan takarar gwamna a jihar Ekiti, Dr. Wole Oluyede; da surukin Bola Tinubu.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki ya bayyana cewa bai kalubalanc sakamakon zaben 2019 ba ne saboda yana son zaman lafiya a cikin kasar.
Malamai sun yi magana game da aikawa Dauda Rarara kudi don yi wa Buhari waka. Yusuf Abdulrahman Yau ce ana wannan yanayi bai kamata a aikawa Rarara N1, 000 ba.
Mista Ayodele Fayose ya ce ya yarda da abin da Obasanjo ya fada a kan mulkin APC. A cewarsa, Obasanjo ya yi gaskiya, Najeriya ta na rushewa a mulkin Buhari.
Siyasar Najeriya
Samu kari