Siyasar Najeriya
Za ku ji cewa amar yadda Ibrahim Magu ya fada kwanaki, Mai ba Buhari shawara game da harkar rashin gaskiya ya ce Ministan shari’a ne ya na kare marasa gaskiya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya nuna jajircewarsa na son ganin an yi zabe cikin gaskiya da amana a jihar Edo, ya ja hankalin jami'an tsaro da na zabe kan haka.
Tsohon mukaddashin gwamnan jihar, James Barka, ya sauya sheka daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Jam’iyyar APC ta na yunkurin dakatar da Mai ba Shugaban kasa shawara, da Tsohon ‘dan takarar gwamna a jihar Ekiti, Dr. Wole Oluyede; da surukin Bola Tinubu.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki ya bayyana cewa bai kalubalanc sakamakon zaben 2019 ba ne saboda yana son zaman lafiya a cikin kasar.
Malamai sun yi magana game da aikawa Dauda Rarara kudi don yi wa Buhari waka. Yusuf Abdulrahman Yau ce ana wannan yanayi bai kamata a aikawa Rarara N1, 000 ba.
Mista Ayodele Fayose ya ce ya yarda da abin da Obasanjo ya fada a kan mulkin APC. A cewarsa, Obasanjo ya yi gaskiya, Najeriya ta na rushewa a mulkin Buhari.
A yayinda aka shiga makon zaben gwamnan jihar Edo, tsohon shugaban APC na kasa, John Oyegun, ya ki nuna goyon bayan Osagie Ize-Iyamu, dan takarar jam’iyyarsa.
Gwamnatin Amurka ta ce ta saka wa wasu mutane takunkumi hana su shigar ƙasar ta saboda magudin zabe da suka yi yayin zabukkan gwamna a jihohin Kogi da Bayelsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari