Siyasar Najeriya
Majalisar Jihar Gombe Gwamnati ta ce na shirin yi wa dokokin masarautun jiha gyare-gyare. Kakakin Jihar Gombe ya ce za ayi wa Masarautun Gombe kwaskwarima.
Mataimakin shugaban majalisar dattijai, Sanata Ovie Omo-Agege, shine mataimakin shugaban kwamitin yayin da Barista Ekemini Cletus Udoh aka bashi mukamin sakatar
Gabannin zaben gwamnan jihar Ondo, mambobin jam’iyyar Zenith Labour Party (ZLP) sun sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a birnin Akure.
Abdulsalami Abubakar, ya yi kira ga yan siyasa da su tabbatar da zaman lafiya da zabe na gaskiya a jihar Ondo gabannin zaben gwamna da za a yi a ranar Asabar.
Aminu Shehu Shagari ya ce ya gano kuskurensa na kin goyon bayan PDP, ya nemi afuwar Goodluck Jonathan, kuma tsohon Shugaban kasa Jonathan ya ce ya yafe masa.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasar, a yayin da yake maida martani a kan batun, ya ce hankalinsa yafi karkata wajen ganin jam'iyyarsa ta cimma nasara a zaɓen jiha
Jam'iyyar PDP ta shawarci gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da ya zauna lafiya da abokan hamayya a jihar wadanda ke da muradin aiki tare da shi don ci gaba.
Sule Lamido ya ce dole ne shugabannin Najeriya su san cewa ta yi masu rana tsawon shekaru da dama, don haka hakkinsu ne su saka mata wajen ganin bata balle ba.
Jagoran adawa Rabiu Musa Kwankwaso ya tara dinbin Hausawa, ya yi wa PDP baran kuri’u a Ondo. Babban ‘Dan siyasar ya yi kira ga ‘Yan Arewa da ke Ore su zabi PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari