Siyasar Najeriya
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Zamfara, ta ce Sanata Kabiru Marafa ba dan jam’iyyar bane domin cewa tun a shekarar 2019 ta sallame shi.
Daya daga cikin muhimman abubuwan da ta cimma a matsayin alƙaliya shine ƙirƙirar kafar shari'a ta yanar gizo wadda zata baiwa mutane damar ganin wainar da ake
Mun ji cewa Fastocin wasu daga cikin kusoshin jam’iyyar APC sun fara yawo a wurare. Wadanda hotunan na su ke yawo sun karyata jita-jitar su na neman mulki.
Mun ji cewa an hurowa Shugabannin jam’iyyar APC wuta su sauka, su gudanar da sabon zabe. APC ta sha alwashin dinke duka rikicin cikin gidan kafin ayi zabe.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya shawarci matasan Najeriya da su daina shiga zanga-zangar #EndSARS tare da yin kashedin cewa ƙungiyar Boko Haram, wadda t
Marafa yace Buni, gwamnan jihar Yobe, ya saɓa lamba kuma ba gaskiya yake faɗa game da rikicin da ya dabaibaye jam'iyyar APC a Zamfara ba, don ko kusa ba'a sul
Da ya ke ganawa da manema labarai bayan gabatar da kasafin kudin, Umar ya dauki alkawarin samar da dukkan kayayyakin duba lafiya da shugaban kasa da sauran many
‘Yan Sanda sun kama mutane uku da zargin yi wa Sanata Adelere Adeyemi Oriolowo fashi. Wadanda ake tuhuma da laifi sun musanya zargin, an tsare su a kurkuku.
Hon. John Osewu ya sauya-sheka, ya bar PDP ya koma Jam’iyyar APC. Osewu ya ce ya yi haka ne bayan shawarar Gwamna da Shugaban Majalisar dokokin jihar Nasarawa.
Siyasar Najeriya
Samu kari