Siyasar Najeriya
Jam’iyyar PDP ta lashe kashi 100% na zaben da aka shirya a Enugu. Idan ba ku manta ba, a zaben kananan hukumomi, haka PDP ta samu irin wannan nasara
Wasu ‘Ya ‘yan PDP da ZLP sun tsere sun bar Jam’iyya sun bi APC daf da zaben Gwamnan Ondo. Mataimakin Segun Mimiko da wasu Manyan PDP sun koma APC a jihar.
A Najeriya dai mutane da dama na rasa rayukansu sakamakon hadurra a kan titunan kasar. Hadurra kuwa na faruwa ne saboda rashin kyan tituna da lalacewarsu. Sau da yawa dai jama'a na kokawa da yadda wasu titunan kasar nan suka lalac
Rotimi Akeredolu, gwamnan jahar Ondo, ya ce dansa Babajide ya yi aiki tukuru a lokacin kamfen dinsa kuma cewa babu abunda kowa zai iya idan ya yanke shawarar nada shi a matsayin Shugaban ma’aikatansa.
Yayin da aka dumfari siyasar 2023 tun yanzu, Bode George ya ce saboda ya yi wa tsohon gwamnan Legas Bola Tinubu ritaya zai tsaya takarar 2023.
Sanata Shehu Sani yabayyana cewa azzaluman shuwagabanni ne suka gadar ma yankin Arewacin Najeriya bakin talauci da barace barace, don haka yace yin doka kadai ba zai warkar da talauci a yankin ba.
A yau Shugabannin PDP za su yi wani zaman a musamman a Garin Abuja. Idan ba ku manta ba a Watan Junairu an yi irin wannan zama bayan kotun koli ta ruguza nasarar PDP a Imo.
Mun ji cewa ana shirin kawo dokar da za ta hana a binciki Shugabannin Majalisar Tarayya. Wani ‘Dan majalisar APC ya ce shugabannin Majalisa su na bukatar kariya kamar Gwamnoni da Shugaban kasa.
Adams Oshiomhole da tsohon Gwamnan APC za su amsa kara a kotu a kan rikicin kujerar mataimakin shugaban APC na Kudu da Niki Adebayo ya bari.
Siyasar Najeriya
Samu kari