Siyasar Najeriya
Buhari ya ƙara da cewa matasa sune ƙashin bayan al-umma wanda zasu kai ƙasa ga ci.Idan matasa suka zamo tsintsiya babu irin ƙalubalen ƙasa zata fuskanta basu tu
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya rawaito cewa baya ga zaɓen shugaban ƙasa da za'a gudana a ƙasar Amurka, akwai zaɓen gwamnoni a jihohi goma sha ɗ
Shugaban rikon kwarya na APC kuma gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya ce har yanzu basu yanke shawara a kan yankin da za su mika wa tikitin shugaban kasa ba.
Ƴan jam'iyyar Democrat sun yi zargin magoya bayan Trump sun ci gaba da bin bayan motar a yunƙurinsu na ganin sun hana al-amuran yaƙin neman zaɓen Biden gudanawa
Zakewar Aisha Yesufu yayin zanga-zangar ENDSARS ya jawo mata shan suka da caccaka a wurin shugabannin siyasa, musammam masu rike da mukamai, da wasu daga cikin
Femi Adesina ya bada labarin abubuwan da tsofaffin Shugabanni su ka fadawa shugaba Buhari kwanaki a taro: Jonathan, Babangida, da Obasajo sun halarci taron.
A ranar uku ga watan Nuwamba ne Amurkawa zasu kada kuri'unsu ga daya daga cikin 'yan takara biyu; Donald Trump, da Sanata Joe Biden, da ke neman kujerar shugaba
Zanga-zangar lumunar da aka fara a wasu jihohin ta canza salo, ta koma rikici. Shugaban kasa ya ba Ministoci umarni su je gida su duba wannan lamarin #EndSARS.
Gwamna Fintiri ya saka dokar ta baci a jihar Adamawa bayan matasa sun fake da zanga-zangar ENDSARS domin cigaba da tafka barna a ma'adanan gwamnati da gine-gine
Siyasar Najeriya
Samu kari