Siyasar Najeriya
Sani Shinkafi, jigo a jam’iyyar All Progressive Congress ya ce tsarin mulkin kasa ba ya adawa da ‘yan siyasa da ke sauya sheka daga wannan jam’iyya zuwa waccan.
An dage sauraron karar da jam'iyyar PDP ta shigar na neman a tsige gwamnan Zamfara, Bello Muhammad Matawalle daga mukaminsa zuwa ranar 29 ga watan Satumba.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta maida martani game da zargin da gwamnonin PDP suka yi inda suka ce ana tsoratar da mambobinsu don su sauya sheka.
A ranar Juma’a ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta fitar da jerin sunayen wadanda aka tantance a matsayin 'yan takarar zaben gwamnan Anambra.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sakkwato ya caccaki majalisar dattijai kan yadda ta damka ikon da kundin tsarin mulki ya bai wa INEC ga Hukumar Sadarwa ta NCC.
Hadiin gwamnan jihar Legas kan magudanan ruwa da albarkatun ruwa, Joe Igbokwe, ya ce abubuwa za su daidaita idan Bola Tinubu, ya zama shugaban kasar Najeriya.
Saboda shirya taron siyasa a yayin hare-haren ‘yan fashi a Zamfara, majalisar dokokin jihar ta gayyaci mataimakin gwamnan, Mahdi Gusau da kwamishinan yan sanda.
Ɗan majalisar wakilan tarayya, Kabiru Amadu, daga jihar Zamfara ya bayyana ficewarsa daga PDP zuwa jam'iyya mai mulki APC, domin bin sawun gwamna Matawalle.
Yayin da ake shirin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a jihar Ogun, gwamnan jihar ya buɗe fagen yaƙin neman zaɓe na jam'iyyar APC a ƙaramar hukumar Imeko Afon.
Siyasar Najeriya
Samu kari