Siyasar Najeriya
Matashi daga jihar Kano ya ce sam ba za a yi ba shi ba, domin ya daura damara domin tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023. Ya gana da makusantan Ganduje.
Wata tsohuwar ministar mata ta ce ya kamata a yanzu kam a ba mata dama domin a ga kamun ludayinsu. Ta ce mata za su iya wakiltar kasar nan yadda ya kamata.
Shugaban jam'iyyar ADC ta ƙasa, ya bayyana cewa, nan gaba kadan manyan yan siyasa masu aikata cin hanci, zasu sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki wato APC.
Tsohon jakadan Najeriya a Malesiya a lokacin gwamnatin Olusegun Obasanjo, Yerima Abdullahi ya bukaci mutane da daina kokarin juya tunanin Shugaban kasa Buhari.
Sanata Abubakar Sadiq Yar’adua ya bayyana matsayarsa a kan neman takarar kujerar gwamnan jihar Katsina a zaben 2023, ya ce a yanzu yana kan neman shawarwari ne.
Yayin da al'umman Musulmi suka gudanar da bikin babban Sallah a yau Talata, Gwamna Abdulrazaq na Kwara da Bukola Saraki sun hadu a filin Idi, basu gaisa ba.
Wata babbar kotu a Abuja ta dakatar shirin tsige mataimakin gwamnan jihar Zamfara daga mukaminsa saboda ya ki komawa jam'iyyar APC yayin da gwamna ya koma.
A karon farko shugaban ma'aikatan fadar shugaban ƙasa, Ibrahim Gambari, ya ziyarci mahaifarsa Ilorin domin yin shagalin babbar sallah (Eid-el-kabir) a gida.
Gwamnan jihar Benuwai ya zargi APC da gwamnatinta cewa akwai manakisar da duke shiryawa a babban zaɓen 2023 dake tafe, shiyasa suka yi fatali da dokar INEC.
Siyasar Najeriya
Samu kari