Siyasar Najeriya
Jagoran NNPP na ƙasa kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ba shi da alaƙa da sanarwar da ke nuna yana shirin shiga haɗaka.
Gwamnoni, shugabanni da dukkan masu ruwa da tsakin APC a Arewa maso Yamma sun amincw shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi tazarce a zaɓen 2027.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa babu jam'iyyun siyasa da za a samu a jihar Akwa Ibom a 2027. Ya ce PDP ta tarwatse.
Jagoran kabilar Igbo, Dr. Nwachukwu Anakwenze ya gargaɗi PDP da kada ta tsayar da Atiku Abubakar a 2027, yana cewa hakan zai jawo ta rasa jihohi da rusa jam’iyyar.
Masu amfani da kafafen sada zumunta sun caccaki El-Rufa’i kan hoton da ke nuna shi a coci, lamarin da ya janyo bincike don gano gaskiyar abin da ya kai shi can.
Jam'iyyar adawa ta SDP ta bayyana cews tana da kwarin guiwar samun nasara kan shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da APC a zaɓen 2027, ya aika sako ga ƴan ƙasa.
Wasu daga cikin sanatocin da aka zaba a karkashin jam'iyyar adawa ta PDP sun sauya sheka zuwa APC. Sun ba da mabambantan ra'ayoyi kan dalilansu na ficeqa daga PDP.
Jam'iyyar SDP ta sanar da naɗa sababbin mataimakan shugaban jam'iyya na ƙasa yayin da batun kawancen ƴan adawa domin kayar da Tinubu ke ƙara kankama.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta tanadi hukunci kan shari'o'in da ke neman tsige gwamnan Edo. PDP na kalubalantar nasarar APC, inda ta ce akwai kuskure a zaben.
Siyasar Najeriya
Samu kari