Siyasar Najeriya
A wannan labarin, za ku ji cewa hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya ce siyasar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i ta samu gagarumar matsala.
Masu sharhi sun ce dabarun Bola Tinubu da Abdullahi Ganduje na jawo ƴan adawa zuwa APC sun haddasa mafi girman sauyin sheka a tarihin siyasar Najeriya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yafi samun goyon baya a yanzu a Kaduna fiye da lokacin Nasir El-Rufai.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya gana da sarakunan Kudu Maso Kudu a Benin. Gwamnan ya roki sarakunan su goyi bayan tazarcen Bola Tinubu a 2027.
Za ku ji cewa Hakeem Baba-Ahmed ya ce ‘yan siyasa na yanzu na nemawa kansu mafita ne kawai,kuma talaka ya gaji, saboda haka zai nemi ‘yancinsa a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta nuna takaicinta kan ficewar sanatocinta guda uku zuwa APC a.jihar Kebbi. PDP ta ce sun ci amanarta kan komawa APC.
Wike ya ce PDP ba za ta iya kayar da Tinubu a 2027 ba har sai ta canza tsarin ba da tikiti. Ya zargi PDP da son kai a 2023, inda ya gargade ya kan maimaita kuskuren.
Gwamnan Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana cewa a yanzu bai san yadda yanayi zai yi da shi ba, ko zama a PDP ko kuma zai sauya sheka zuwa APC mai mulki.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam ya nuna damuwa kan rikicin da ya addabi jam'iyyar. Ya ce idan ba a yi da gaske ba za ta ruguje kafin 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari