Siyasar Najeriya
Tsohon babban jigo a jam'iyyar adawa ta LP, Kenneth Okonkwo, ya fito ya kwance dan takarar shugaban kasa na LP a zaben 2023, Peter Obi, zani a kasuwa.
Magoya bayan APC sun shirya gangami a Yola, babban birnin jihar Adamawa domin nuna goyon baya ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, sun karɓi masu sauya sheƙa.
Kungiyar Tompolo za ta sanawa Tinubu kuri'u miliyan 10 a 2027. Kungiyar ta ce za ta bi gida gida da kowane lungu da sako domin wayar da kan jama'a.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce idam har jam'iyy]n adawa za su ci gaba da sukar gwamnatin Tinubu, to haɗin kai sai dai su hanga daga nesa.
Dan majalisar wakilai a Kaduna, Hon. Bello El-Rufai, ya nemi afuwar tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan sukarsa da yake yi a baya wanda yanzu ya yi nadama.
Shugaban kungiyar gwamnonin PDP kuma gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya ce idan ba a yi dagaske ba Najeriya na iya faɗawa tsarin jam'iyya ɗaya.
A labarin nan, za aji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi fargabar cewa dimokuraɗiyyar Najeriya ya fada tsaka mai wuya, akwai bukatar canji.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya kuma ɗan takara a zaɓen shugaban ƙasa na 1999, Cif Olu Falae ya ce ba Obasanjo ba ne ya samu nasara a zaben 1999.
Shugaba Bola Tinubu ya harzuka 'yan adawa da ya ce yana murnar ganinsu a wargaje. Atiku Abubakar, Peter Obi, jam'iyyun PDP, SDP da ADC sun yi martani.
Siyasar Najeriya
Samu kari