Shugaban Sojojin Najeriya
A cikin makon da ya gabata ne wata Mata da Mijinta sun aukawa ajali a hannun Miyagun ‘Yan bindiga. Wannan lamarin ya auku ne a garin Miyago a Jihar Filato.
Wani ya kashe Maman shi, da yaransa a cikin dare jiya. Bayan haka wannan mutumi mai suna Emeka ya raunata ragowar ‘ya ‘yansa uku. Wannan ya faru ne a jiya.
Dakarun sojojin Najeriya a ranar Litinin sun lalata maɓuyar shugaban masu tayar da ƙayan baya na Benue da aka kashe Mista Terwase Akwaza da aka fi sani da Gana.
Mun ji cewa ana so a rika dauko Shugabannin tsaro daga kowane bangaren Najeriya. Yanzu haka wannan kudiri ya na gaban Majalisar wakilan tarayya da an dawo aiki.
An kama wadanda ake zargi da fashi da satar mutane a Jihar Adamawa jiya, sannan an bada satifiket din jinjina ga wasu mazauna jihar, a dalilin irin kokarinsu.
‘Ya ‘Yan Mashood Kashimawo Abiola da Yaran gidansa sun samu beli a hannun ‘Yan Sanda. SP Muyiwa Adejobi, ya gagara yin magana game da lamarin a jiya da yamma.
COAS, Janar Tukur Buratai ya yi magana a kan harin da Boko Haram su ka taba kai masa, ya bada labarin yadda Janar Lamidi Adeosun ya masa rana a dajin Borno.
Jami’an DSS sun gayyaci Mahadi Shehu wanda ya zargi Gwamnan Katsina da facaka da kudin tsaro. Mahadi Shehu ya ce gwamnan Katsina Aminu Masari ya batar da N50b.
Wani Sanatan APC ya sake sukar afuwar da ake yi wa tsofaffin ‘Yan Boko Haram. Sanatan Borno, Ali Ndume ya soki afuwar da ake yi, yayin da ake cikin tsakar yaki.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari